Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Kotun tarayya da ke Abuja ta yi umarni da a kama tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji bayan karar da hukumar ICPC ta shigar game da shi.
gwarazan dakarun yan sanda da taimakon yan Bijilanti sun fatattaki wasu mahara yayin da suka yi yunkurin kai harin ta'addanci kan mutanen kauyuka a jihar Zamfar
Yan bindiga sun halaka wani makiyayi mai suna Ado Mamman a wani yankin na Pai dake karamar Hukumar Kwali ta Abuja. Sun yi Garkuwa da wanoi Maude Ado a rugar.
Za a ji ana farin ciki, Sojoji da ‘Yan banga sun kashe ‘yan bindigan da suka addabi kowa. Gawan sun fito saman ruwa dauke da dalma da sojoji suka harba masu.
Babbar Kotun tarayga dake zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta dakatar da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa daga rufe damar yin rijistar katin zaɓe.
Hotunan wani 'dan Najeriya mai digiri suna yadu yana tura kurar ruwa a jihar Taraba. Mutumin da aka gano sunansa Kawu Malami, ya karanci injiniyancin noma.
Tsohon ministan tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Godsday Orubebe, ya yi murabus daga jam'iyyar PDP mai adawa, inda ya bayyana dalilansa na ficewar...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa gwamnati na shirin hana amfani da kananzir a Najeriya daga shekara ta 2030 a kokarinta na hana gurbataccen iska.
Akalla mutane 36 ne aka ruwaito an yi garkuwa da su a wani harin da ‘yan bindiga suka kai wasu kauyuka hudu a karamar hukumar Kajuru ta Kaduna ranar Lahadi.
Filato - Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari da tsakar daren jiya, sun kutsa har cikin fadar Panyum, sun yi awon gaba da wani babban basarake a jihar Filato.
Labarai
Samu kari