Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
'Yan ta'adda sun sako mutane uku cikin fasinjojin 62 da suka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna a ranar 28 ga watan Maris din wannan shekarar.
Sirikar gwamnan ta shawarci jama'a, ballantana iyaye mata da su dinga yi wa hadiman cikin gida gwanin Kanjamau, TB, Hepatitis da saura kafin su dauke su aiki.
Bayan karewar shekarun aikin mista Oyeyemi, shugaban ƙasa, Muhammadu buhari ya amince da naɗin Dauda Biu a matsayin mukaddashin shugaban hukumar FRSC ta ƙasa.
A daren yau aka dauke Sunday Odoma Ojarum da Janet Odoma Ojarume. ‘Yan bindiga sun kutsa har gidan na su, suka dauke su a lokacin da al’umma suke ta barci.
Kungiyar kwadago ta NLC ta umarci ma’aikata da su fito zanga-zanga a fadin kasar nan a ranakun 26 da 27 ga watan Yuli domin nuna goyon bayansu ga yajin aiki.
Wata matashiya ta bayan ta dawo gida daga Turai ta tarar da danta cikin wani yanayi mara kyan gani. Ta ce a kullun cikin neman kudi take yi tana turawa a gida.
Iyalan Malam Musa, mazauna Zaria a jihar Kaduna, sun fada tsananin tashin hankali da alhini sakamakon rasuwar farat daya da amaryarsa mai sunaa Gambo tayi.
Masu iya magana na cewa mutuwa rigar kowa, ɗan shugabar Kotun ɗaukaka ƙara ta ƙasa, Mai shari'a Monica Dongban-Mensem, ta rasu bayan ya kwanta bacci ran Asabar.
Kamar yadda aka gani a cikin wani faifan bidiyo, faston ya ga shigowar wasu tsageru rike da bindiga cocinsa a lokacin da yake kan mimbari yana wa'azin Lahadi.
Labarai
Samu kari