Shugaban Miyetti Allah na Arewa Maso Gabas, Alhaji Nasiru Liman Jalbu ya yi kira a saki shugaban kungiyar na kasa Alhaji Bello Bodejo da aka kama.
Shugaban Miyetti Allah na Arewa Maso Gabas, Alhaji Nasiru Liman Jalbu ya yi kira a saki shugaban kungiyar na kasa Alhaji Bello Bodejo da aka kama.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Tsohon jarumin masana'antar fina-finai ta Nollywood, Kenneth Aguba ya cigaba da bayyana tsayuwarsa a dangane da hukuncinsa na auren budurwa dal daga Isra'ila.
An gano uban amaryar rungume da diyar tasa yayin da su dukka biyun suka fashe da kuka. Daga nan sai wajen ya dauki sowa yayin da su kuma suka tsuma zukata.
Jihar Imo - Mutanen yankin arewacin Najeriya da ke zaune a Jihar Imo, suna cikin fargaba da tashin hankali yayi da wasu 'yan bindiga suka kai musu hari a jihar.
Kwamishinan Matasa Da Wasanni na Jihar Yobe, Hon. Goni Bukar Lawan, (BUGON) ya mutu a hatsarin mota kan hanyar Damaturu zuwa Kano. Goni Bukar, tsohon dan majali
Wasu miyagun yan bindiga da ba'a san daga ina suke ba sun kai hari kauyuka uku a jihar Shugaban ƙasa watau Katsina, sun kashe mutum biyu, sun sace wasu Takwas.
Wani karamin yaro da ya yi musabaha da gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya samu an gabatar masa da dankareren hoton lokacin. Ya cika da farin ciki.
Jihar Ondo - Wani magidanci mai suna Sunday Samuel, ya zargi cibiyar kula da cututtuka da kuma tiyata ta jihar Ondo da ke cikin birnin Ondo da sakaci bayan mat.
Tsohon shugaban mulkin soja na Najeriya Olusegun Obasanjo a ranar Talata 2 ga watan Agusta ya shiga jerin miliyoyin yan Najariya da ke kokawa kan tsadar rayuwa
Farashin kalanzir wanda iyalai da yawa ke amfani da shi, yayi rashin gwauron zabi zuwa N800 matsayin kudin Lita daya wasu wuraren har N850 zuwa N1000 a Legas.
Labarai
Samu kari