Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta bude shafin daukar ma'aikatan wucin gadi domin zaben gwamnan Osun da za a yi a ranar 15 ga Agustan 2026.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta bude shafin daukar ma'aikatan wucin gadi domin zaben gwamnan Osun da za a yi a ranar 15 ga Agustan 2026.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Wani da ake zargin dan kungiyar asiri ne ya harbi kansa a yayin da ya ke kokarin ciro masakar harsashi daga cikin wata bindiga kirar pistola a jihar Ogun. Janai
Wani 'dan gani-kashenin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tabbatar da cewa mutuwa ce kadai za ta raba shi da shugaban kasan baya ya kira shi da mai gaskiya.
Shugaban marasa rinjaye na majlisar wakilan Najeriya, Ndudi Elumelu, yayi kira ga abokan aikinsa da su kiyayi Abuja a yayin hutunsu saboda halin tsaron kasar.
Abuja - Hafsoshin jami’an tsaro sun fara aiwatar da umarnin shugaban kasa Muhammadu Buhari na dakatar da hare-hare da kashe-kashen da ‘yan ta’adda ke yi nan ta.
An dai hasko angon zaune kan kujerar da aka tanada na musamman don su hannunsa a kan kuncinsa ya yi zurfi a duniyar tunani yayin da amarya ke tikar rawanta.
Patheema wacce ta kasance yar kasar Thailand, ta je shafin Tiktok ta tallata aikin nemawa mijinta wacce za ta dunga gamsar da shi a kan shimfidarsu ta aure.
A cigaba da zaman Shari'ar tsohon shugaban majalisar dattawa Sanata Ike Ekweremadu, Kotu ta dage zaman zuwa 31 ga watan Oktoba, ya koma wurin da ake tsare shi.
Kungiyar malaman jami'o'i ta Najeriya, ASUU, reshen Jami'ar Kaduna (KASU) ta ki komawa aji duk da barazanar da Gwamna Nasir El-Rufai ya yi na cewa zai kore su.
Awanni kalilan bayan wasu muyagu sun shiga garuruwa uku, yan bindiga sun sake kai sabon hari kauyen Ɗantsauni da ke yankin Ɓatagarawa a jihar Katsinan dikko.
Labarai
Samu kari