'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Wasu da ake zargi yan bindiga ne suka kai hari kauyen Buwade a karamar hukumar Illela na Jihar Sokoto kuma an rahoto sun kashe mutum 11. Tsohon shugaban karamar
Za ku ji abin da Shugaban kasa ya fadawa Iyalan wadanda ke tsare a jeji. Femi Adesina ya fitar da jawabi bayan ziyarar da wakilan ‘yanuwan mutanen suka kai.
Kamar yadda matashin mai suna Ebuka Peter Ezeugwu ya bayyana, da ilimi mai arha kuma nagarttacce na Najeriya da ya samu ne yasa har ya iya zuwa kasar waje.
A cigaba da kai samame da ƙakƙauta wa da dakarun Operation Haɗin Kai ke yi a arewa maso gabashin Najeriya, sun samu dumbin nasarori cikin mako biyu inji DHQ.
Bidiyon wani bature da kyakkyawar masoyiyarsa bakar fata ya bayyana a shafukan soshiyal midiya inda aka gano su kwance a bakin hanya suna shakatawa abinsu.
A karo na biyu, ana zargin wasu gurɓatattun mutane da ake tsammanin ɓarayi ne sun shiga gidan gwamnatin jihar Katsina, sun yi awon gaba da kuɗi miliyan N31m.
Wani 'dan sanda ya bayyana wadatar zucinsa a kan titi da irin albashin da yake samu ya ishe shi, lamarin da ya birge jama'a. Ya ki karban kudin da aka bashi.
Tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya ce har yanzu Najeriya bata kai matsayin da ya kamata a ce ta kai ba. A cewar Obasanjo, duk wanda ya ce abubuwa sun
Jihar Kaduna - Jam’iyyar Labour Party (LP) reshen jihar Kaduna ta gudanar da zaben fidda gwani inda tsohon shugaban kungiyar Kudancin Kaduna ta kasa (SOKAPU)
Labarai
Samu kari