Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Ayodele, ya ce 'yan Najeriya su shirya dandana kudarsu a wani yanayi mafi wahala da zai faru sakamakon
Tsohon manajan daraktan jaridar New Nigerian, Malam Tukur Othman, ya riga mu gidan gaskiya.Ya rasu a asibitin Garkuwa na Kaduna a sa'o'in farko na ranar Juma'a.
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na AEDC, ta fara yanke wutar lantarki a ofisoshin gwamnati a Jihar Neja saboda bashin da ta ke bi da ya haura Naira Biliyan 1.
Yan bindiga a ranar Laraba sun kashe sojoji guda uku a wani harin kwanton bauna da suka kai musu a karamar hukumar Bungudu, Daily Trust ta rahoto. Mazauna garin
Kwancewa Sarkin gargajiya rawani a Najeriya abu ne wanda aka dade ana yi tun bayan samun yancin Najeriya daga hannun turawan mulkin mallaka a shekarar 1960.
Hukumar yan sanda a jihar Borno ta bayyana wata mata mai shekara 46, Insa Henshaw, ranar Alhamis, 25 ga Agusta kan laifin satar yara uku zata gudu da su Legas.
Sanata Kashim Shettima, dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar APC, ya magantu kan cece-kuce da aka rika yi kan salon shigar da ya yi zuwa taron NBA
Olumide Akpata, shugaban kungiyar lauyoyi, NBA, ya ce duk lauyan da aka samu da laifi wurin lalata rumfunan taro, sace wayoyin salula, da dukkan jami'ai, The Pu
Hedkwatar tsaro ta bayyana hakan ne a ranar Alhamis, 25 ga Augustan inda ta kara da cewa an kama 'yan ta'addan a maboyarsu dake Deidei Abbatoir da kauyen Dukpa.
Labarai
Samu kari