Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Abuja - Hukumar gudanar da zabe ta kasa mai zaman kantawatau, INEC, za ta saki sunayen dukkan yan takaran da zasu yi musharaka a zaben kasa na shekarar 2023.
Wani rahoto daga jaridar Daily Nigerian ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin Ahmed Halilu matsayin sabon manajan daraktan NSPMC.
Jirgin Yakin Super Tucano yayi ruwan wuta kan akalla yan yan ta'addan kungiyar Boko Haram 49 a harin da Sojoji suka kai sansaninsu uku dake dajin Sambisa..
Jama'a sun yamutsa gashin baki bayan bayyanar bidiyon cikin gidan wani matashin yaro dan shekaru 15 a soshiyal midiya, ya ce Davido ba zai iya siyan irinsa ba.
Kakakin rundunar ‘yan sanda, Benjamin Hundeyin ne ya bayyana hakan a wata wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba a Legas, Premium Times ta ruwaito a yau Alhamis.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya da ke zaune a UK ta shawarci yan mata da ke gida Najeriya a kan su rike mazajensu gam domin sun yi tsada sosai a waje.
Lafia, Nasarawa - Da alamun za'a koma karatu jami'ar Nasarawa State University Keffi (NSUK) bayan gwamnatin jihar ta yi alkawarin biyansu albashinsu gaba daya.
Bidiyon wata kyakkaywar baturiya tana tallan gyara ya bayyana a shafukan soshiyal midiya, an ganota tana gudu a titi yayin da take tallata haajarta ga matafiya.
Tsantsan kyawu na wata jami'ar yan sanda ya ruda wani matashi a yayin wani shagalin biki a kasar Birtaniya, ya yaba mata yayin da ya nemi ta kama shi don Allah.
Labarai
Samu kari