Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
Jama’a sun shiga tashin hankali a kusa da barikin sojojin kasa na 1 Division a Odogbo a garin Ibadan yayin da aka samu tsautsayi wajen koyon harbi a makon nan
Fitaccen mawakin Najeriya, Ice Prince Zamani, ya ce lallai 'kudi ba zai iya siya siyan yanci ba' bayan an sako shi daga gidan yarin Ikoyi. An kama mawakin ne ka
Jami'an yan sandan Najeriya, reshen birnin tarayya Abuja sun kama mutane biyar da ake zargi da hannu kan kisar Sadiq Gaya, dan dan majalisar Kano, Sanata Kabiru
Alaba a yanzun ya samu dalilin yin murmushi, ya kuma yi kira ga yan Najeriya su tuntube shi idan suna bukatar mai barkwanci ko mai jagoranci a wurin taronsu.
Jama'a sun tofa albarkacin bakunansu bayan bayyanar bidiyon wasu ma'aurata yan Najeriya mazauna UK da suka samu sabani, matar ta fatattaki mijin daga gida.
Kotun Ma'aikata Ta Kasa ta dage zaman karar da gwamnatin tarayya ta shigar kan kungiyar Malaman Jami'an Najeriya (ASUU) zuwa ranar Litinin 19 ga Satumba, 2022.
Gwamnatin kasar Rasha ta caccaki gwamnatin Birtaniya kan rashin gayyatar jami'anta jana'izar marigayiwa Sarauniya Elizabeth II, tace wani rashin kyautatawa ne.
Cike da nauyin zuciya, an gano wani dan Najeriya yana sharban kuka wiwi kamar karamin yaro yayin da yake kallo aka yi gwanjon motarsa ga wani a jihar Lagas.
Yayinda zaben 2023 ke gabatowa, jam'iyyar All Progressives Congress APC ta samu gagarumin karuwa a jihar Sokoto. Akalla yan jam'iyyar Peoples Democratic PDP.
Labarai
Samu kari