Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Iyalan fasinjojin da aka yi garkuwa dasu a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna sun bukaci gwamnatin tarayya da ta taimaka wajen ganin an saki wadanda aka yi garkuwa.
Ana cigaba da cece-kuce cikin 'yan sandan Najeriya bayan karin girman da aka yi wa Ayoola Oladunni da Usman Shugaba, dogaran Yemi Osinbajo da Aisha Buhari.
Hedkwatar tsaro,a ranar Laraba ta ce rundunar Operation Safe Haven tare da hadin guiwar mafarauta, sun sheke 'yan ta'adda da masu garkuwa da mutane a Kd da Jos.
Gwamnatin tarayya ta ce 'yan ta'adda ne ke kawo ci baya a kokarin da ake na samar da tsayayar wutar lantarki mai dorewa ga 'yan Najeriya, musamman yankin arewa.
A wannan makon, labaru marasa dadi ne aka rika dangatawa da Jarumin Nollywood Yekini Higher wanda ake kira Itele. Jarumin wanda ya sha suka a dandalin sada zumu
Joe Anekhu Ohiani ya bayyana a gaban kwamitin majalisa domin a tabbatar da shi a matsayin shugaban ICRC, sai aka gano bai gama Firamare ba, aka ba shi mukamin.
An gabatar da kudiri a zauren majalisa a kan badakalar tallafin man fetur. Hon. Sergius Ose Ogun yana zargin NNPC ta wawuri abin da ya haura Naira tiriliyan 2.
Majalisar Dattawar Najeriya ta tafi hutun Sallah har sai ranar 19 ga watan Yuli za ta dawo. Shugaban majalisar dattawan, Sanata Ahmad Lawan ne ya bada sanarwar
Sarkin Musulmi na Najeriya, Alhaji Sa'adu Abubakar ya ayyana gobe Alhamis 30 ga watan Yuni a matsayin daya ga watan Dhul Hijjah, za a yi sallah ranar 1 ga wata
Labarai
Samu kari