Shugaban majalisar dokokin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya fito ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi kan mashigar Hormuz.
Shugaban majalisar dokokin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya fito ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi kan mashigar Hormuz.
Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
Wata kotun laifuka na musamman dake Ikeja a jihar Legas a ranar Litinin ta yankewa kasurgumin mai garkuwa da mutane,Evans hukuncin shekaru 21 a gidan maza.
Kotun Ma'aikata Ta kasa ta sanar da ranar yanke hukunci kan karar da gwamnatin tarayya ta shigar kan kungiyar Malaman Jami'a (ASUU). Kotun ta zabi ranar Laraba.
Babbar Kotu da ke zamanta a Damaturu, babban birnin jihar Yobe, yau Litinin ta ɗage zaman sauraron shari'ar korarrun sojojin ɗa suka ƙashe Sheikh Aisami Gashua.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatinsa za ta tabbatar da ganin doka ta yi aiki kan dan kasar China da ake zargi da kisan yar jihar Ummita.
Lauya Femi Falana, ya caccaki mai magana da yawun rundunar 'yan sandan Najeriya, yace hukuncin shekaru 25 a gidan maza ne kan 'dan sanda da ya mari farar hula.
Kungiyar 'yan kasuwa Sinawa a Najeriya (CBCAN) ta bayyana yin Allah wadai da kisan da wani dan kasar China ya yiwa budurwarsa, Ummukulsum Buhari a ranar Juma'a.
Wata matashiyar budurwa 'yar Najeriya ta shiga sahun mutanen farko a kasar da suka mallaki tsadaddiyar wayar IPhone 14 Pro Max, ta siya wayar ne da guminta.
Labarin kashe Ummita da saurayinta dan China yayi ya firgita wata matashiyar budurwa wacce itama tana da saurayi dan kasar waje, a yanzu haka ta rasa sukuni.
Bayan samamen da suka kai ranar Asabar da rana, rundunar sojin saman Najeriya ta sake ƙaddamae hari karo na biyu a jere kan maɓiyar Bello Turji dake Zamfara.
Labarai
Samu kari