Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Gwamnan Jihar Abia Farfesa Charles Soludo ya bayyana ayyukan tallafi da wasu yan siyasa a jihar ke yi a matsayin 'sadaka ga mabukata'. A cewar Soludo, rabawa ma
Yayin da gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta fara tattara kayanta gabannin zaben 2023, mun kawo jerin wasu manyan jami'an gwamnatin da aka sallama.
Wasu tsagerun yan bindiga sun yi awon gaba da matafiya cikinsu harda ɗaliban jami'an UNN dake hanyar koma wa makaranta bayan janye yajin aikin ASUU na tsawon
Babban kantin Jabi Lake Mall dake unguwar Utako a birnin tarayya Abuja ta rufe dukkan shagunanta ranar Alhamis sakamakon barazanar tsaron da ake yiwa garin.
Yan Najeriya musamman matasa na yunkurin tunkude jam'iyyun All Progressives Congress APC da People's Democratic Party PDP a zabukan da zasu gudana a 2023..
Hafsat Baba, kwamishinar ayyukan jama'a ta jihar Kaduna ta bayyana cewa, yana da matukar muhimmanci a magance wasu matsaloli da suka dumfaro mata a jihar...
A Arewa maso gabashin Najeriya, ana aurar da yara da karfi-da yaji saboda talauci. Iyaye su na aurar da yara mata saboda su samu kudin biyan bashin gona a Yobe.
Dan kasar China da ya halaka Budurwarsa a jihar Kano mai suna Ummulkulsum Sani Buhari, Geng Quangron, ya dire gefe yace bai kashe budurwarsa ba a kotun Kano.
Kungiyar kare hakkin musulmai ta MURIC ta bukaci hukumomin jarrabawar WAEC da JAMB da su dauke cibiyoyinsu a cocunan RCCG dake kan babbar hanyar Legas-Ibadan.
Labarai
Samu kari