Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
'Yan bindiga a Birnin Gwani ta jihar Kaduna sun sako wasu mutane 12 bayan karbar mudu 20 na shinkafa, 20 na wake, jarkar manja, man gyada da katin waya N10000
An yi ta hayaniya a soshiyal midiya a ranar Asabar 24 ga watan Satumba, lokacin da jami'an tsaro suka kama hatsabibin mai garkuwa, wanda ke cikin masu garkuwa d
Jami'an tsaro na hadin gwiwa ta Base 14 Boi a karamar hukumar Bogoro sun kama wani Andrew Godwin da ake zargin likitan bogi ne a Bauchi. An kama wanda ake zargi
Birnin tarayya - Akalla mambobin kwamitin gudanarwan jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party PDP sun mayar da kudi N122.4 million baitul malin jam'iyyar.
Wasu rahotanni da muka samu sun nuna cewa Najeriya ta yi rashin sojojinta guda uku yayin da wasu miyagu suka musu kwantan ɓauna a jihar Zamfara ranar Laraba.
Mun samu labari Gwamnatin Kebbi tayi wa Abubakar Bagudu Usman tayin kujerar Mai ba gwamna shawara, Dallatun Kalgo yace bai bukatar wannan mukami, a ba matashi.
An kama wani mutum mai matsakaicin shekaru, Onyedinka Esiala, dan asalin jihar Enugu. An kama shi a ranar Laraba yana amfani da yara masu ciwon ciki na karya do
Jami’an tsaron farin kaya sun dam ke wata mata kan zarginta da sace jaririn kwana takwas mai suna Ibrahim Mohammed daga asibitin koyarwa na Abubakar Tafawa Bale
Jama'a da dama a soshiyal midiya sun cika da mamabi bayan ganin bidiyon wani mutumin kasar Kenya mai suna Sammy Bravo da baida hannaye yana abubuwa da kansa.
Labarai
Samu kari