Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Da yake taron UNGA a Amurka, Sarkin Kano na 14, Muhamadu Sunusi, ya yi kakkausar suka ga gwamnati mai ci ta jam’iyyar APC da cewa sam ba ta martaba ilimi ba.
Malaman jami’a sun dauki sama da watanni bakwai suna yajin-aiki, amma Dr. Abdallah Gadon Kaya yace sam yajin aikin ‘Yan ASUU bai sabawa Addinin Musulunci ba.
Mun kawo muku labarin mummunan hadarin da ya faru a kan babban hanyar Argungu zuwa Birnin Kebbi inda mutane shida suka riga mu gidan gaskiya a ranar Laraba.
Akalla mambobin kungiyar malaman jami'a ta ASUU 10 ne a jami'ar Calabar suka riga mu gidan gaskiya a lokacin wannan yajin aikin da kungiyar ke yi tun Fabarairu.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya tabbatar da hukuncin kisa da aka amince dashi kan duk wanda aka kama da laifin fashi da makami, garkuwa da mutane.
Rikicin da ya biyo bayan sakin sunayen mambobin kwamitin yakin neman zaben jam'iyyar All Progressives Congress APC ya dau sabon salo. Shugaban uwar jam'iyyar AP
Kungiyoyin 'yan banga a yankin Kanoma da kauyukan da ke kewaye a jihar sun yi hadaka wajen farmakar yan bindiga a jeji, inda suka yi nasarar hallaka mayaka 31.
Allah Ya yiwa Maigarin Lokoja dake jihar Kogi, Mai Martaba Alh. Dr. Muhammadu Kabir Maikarfi III, rasuwa. Sarkin ya rasu ne yana mai shekaru 80 a duniya...
A yau sai mutum ya bada N735 zai iya samun $1 a hannun ‘Yan canji. A makon nan aka soma yakin neman zaben shugaban kasa, wannan bai rasa alaka da farashin.
Labarai
Samu kari