Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Yayin da Najeriya ke cika shekaru 62 da samun ‘yancin kai, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Labour Party, Peter Obi ya ce ‘yan Najeriya da dama sun gaji.
Yan Jam'iya yan takara da magoya bayansu dai sun shiga tsaka mai wuya tun bayan Da dan takarar Jam'iyyar PDP ya Zabi Ifenyi Okowa watan Yuni lokacin da gwamnan.
An tsinta gawar jami'in Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta INEC, wanda aka bayyana batansa a jihar Anambra mai suna Duruocha Osita Joel bayan kwanaki da batansa.
Mai dakin shugaban kasa, Hajia Aisha Muhammadu Buhari, ta bawa yan Najeriya hakuri kan rashin tsaro da tsadar rayuwa da ya jefa yan kasar cikin rayuwar kunci a
FCT, Abuja - Shugaban uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) Dr. Iyorchia Ayu, ya dawo gida Najeriya bayan makonni biyu da ya kwashe a nahiyar Turai.
Kakakin Majalisar Jihar Nasarawa, Alhaji Ibrahim Balarabe Abdullahi, ya yi bayanin yadda yan ta'addan Darul-Salam suka saka shi zubar da hawaye. Abdullahi, wand
Wani dan gwagwarmayar siyasa kuma mai sharhi kan al'amuran da suka shafi al'umma, Dr Kailani Muhammad, ya ce yan Najeriya su duba yiwuwar sake dawo da APC kan m
Bidiyon wata uwa mara hannu tana ciyar da diyarta abinci ya taba zukatan mutane da dama a soshiyal midiya. Ta yi amfani da labban bakinta wajen rike cokali.
Babban limamin Cocin Living Stone da ke Jos, Bishop Jonas Katung ya zargi tsohon Sakataren Gwamnatin Najeriya, Babachir Lawal da gaza kare hakkin kiristoci.
Labarai
Samu kari