Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Miyagun ‘yan bindiga sun kai samame unguwar Kuregu da Wusasa dake garin Zaria a daren Litinin wurin karfe 11 na dare. Sun yi awon gaba da lakcaran FCE Zaria.
Dakarun sojin saman Najeriya sun yi ruwan wuta kan ‘yan ta’addan ISWAP Ana tsaka da koya musu amfani da makamai tare da hada bama-bamai a yankin tafkin Chadi.
Wata amarya yar Najeriya ta ga gata a ran bikinta bayan yan uwanta maza su bakwai sun nuna mata taraitaya kamar kwai. Sun take mata baya har cikin filin taron.
An tsinta gawar a wata budurwa mai suna Blessing John wacce ta sheka lahira a dakin wani otal dake Sabon Gari Zaria a jihar Kaduna. ‘Yan Sanda sun fara bincike.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kutsa har cikin gida sun tasa wani ɗan siyasa mai goyon bayan jam'iyyar PDP a jihar Bauchi, sun nemi a tara musu miliyan N100m.
Wani dan Najeriya ya yi nasarar tara fiye da naira miliyan daya tun bayan da ya daina siyan datan N9k duk sati. Bidiyon fasa asusun ya birge mutane da dama.
Daliban Najeriya sun fito domin nuna damuwa da yadda matashi mai jini a jika ya zagi uwar gidan shugaban kasa shafin Twitter. Ana ta cece-kuce kan maganar.
Masu tsaron gabar ruwa a kasar Spain sun kama wasu ‘yan Najeriya uku da suka makale a sakon jirgin ruwa wanda ya kai mai zuwa tsibirin Canary dake kasar Spain.
shugaban hukumar ko rundunar yan sandan nigeria usman alkali baba ya magantu kan hukuncin da wata kotu ta yanke masa na tissa keyarsa zuwa gidan dan kande.
Labarai
Samu kari