Mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad Abubakar ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a hada kai domin yaki da matsalar 'yan bindiga a Arewacin Najeriya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad Abubakar ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a hada kai domin yaki da matsalar 'yan bindiga a Arewacin Najeriya.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Matar Shugaban kasa za ta bada shaida da kan ta a kotun tarayya na Maitama. Da alama dalibin da ake shari’a da shi a kotu watau Aminu Adamu ya debo ruwan zafi.
Dakarun tsaro a Kaduna sun kai samame sansanin yan bindiga inda suka gano gawarwakin wasu mata biyu a dajin Chikun a jihar. Sun kuma ceto wasu mutane daga dajin
Wani hazikin dan Najeriya ya baiwa mutane mamaki bayan ya kammala aikin gyara wata tsohuwar mota da ta zama gwangwani. Ya matar da motar ta zama sabuwa gal.
'Yan ajin matashin da aka tura Kurkuku Za Suyi Jarrabawar Karshe. Tun jiya aka aike da Aminu gidan yari mutane basu sani ba. Zai fara jarrabawa ranar Litinin.
Biyo bayan abin da ya faru da Aminu Muhammad wanda Aisha Buhari ta sa aka daure. Mutane sun fara kewan Goodluck Jonathan da ya yi mulki kafin Muhammadu Buhari.
Rahoton da muke samu daga jihar Kano ya bayyana cewa, gwamnati ta janye dokar da ta sanya na haramtawa 'yan a daidaita sahu bin wasu tituna saboda dalilai.
John Obeta, wani matashi dan shekara 27 dan asalin jihar Enugu, wanda ake zargi da kashe budurwarsa mai suna idowu Buhari ya ce kudinsa ne aka tura asusunta.
Wani uba ya ba da mamamki yayin da ya nannde diyarsa da ta yi kashi a jikinsa. An ga lokacin da uban ke aikin nade jaririyar, lamarin da ya jawo cece-kyce.
Wata matar aure ta fusata bayan gwajin DNA ya nuna cewa mijinta ba shi ne uban ‘dan ta ba. Tace bata taba kwanciya da wani ba bayan da ta aura mijinta na aure.
Labarai
Samu kari