Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Wata rundunar jami’an kwastom ta ƙasa na reshen FOU-A a jiya, ta yi nasarar kama manyan bindigu biyu haɗin gida da ƙunshin alburusai 35 daga hannun masu fasa.
Kotun daukaka kara ta Mai shari’a Georgewill Abraham ta bukaci ayi sulhu. Ana sa rai nan da gobe a ji an sasanta tsakanin Gwamnati da malaman jami’a watau ASUU.
Dandazon mutane a shafin TikTok sun kamu da kaunar wani yaro mai suna Mubarak saboda irin kwazon da yake dashi na yadda ya kware a yaren turanci gashi kuma
Shahararen attajirin nan Cosmos Maduka, mamallakin kanfanin Coscharis Group, ya ba wa mutane mamaki a yayin wani taro a cocin Calvary Bible Church da ke Idimu.
Matashi dan Najeriya mai shekaru 20 ya koka a shafin soshiyal midiya, ya nuna rashin jin dadinsa game da yadda zamansu ke gudana da amaryarsa a gidan aurensu.
Wata kotu mai daraja 1 a Karu Abuja ya bada umurnin a tsare wasu maza biyu, Mansir Seidu da Abdulazeez Shehu, wadanda aka amsa laifin lakadawa jami'in kula da
‘Yan ta’adda sun sako sauran fasinjoji 23 da suka yi garkuwa da su a farmakin jirgin kasa na Abuja zuwa Kaduna. Fasinjojin sun shaki iskar ‘yanci ranar Laraba.
Wani ‘dan Najeriya ya je soshiyal midiya domin kwarzanta wata matashiyar budurwa wacce ke sana’ar wankin mota. Ya ganta a wurin sana’arta kuma yake tambayarta.
Farincikin da zaka shiga bayan ka samu cikar wani daga cikin manyan burikan ka a rayuwa yana da yawa. Wata budurwa ta fada farinciki bayan ta siyawa kanta gado.
Labarai
Samu kari