Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Wani matashi ‘dan asalin jihar Imo mai shekaru 20 ya sanar da sakin matarsa mai shekaru 17 da yayi bayan wata takwas da aurensu. Yace gwauranci yafi masa dadi.
Abdullahi Ganduje ya amince a kara kudi domin a kammala titi a Kwankwaso. Titin da ake yi a karamar hukumar Madobi zai taimakawa mutanen tsohon Gwamnan Kano.
Yadda wani mai sai da maganin gargajiya da kuma yake bada maganin Bindga ya kashe wani mai wanda yaje neman magani a wajen sa. Jami’an yan sanda sun damkeshi.
Kamfanin Dangote zai dauki tarin matasa aiki domin cike gibin rashin aikin yi a Najeriya. An bayyana dalla-dalla yadda za a cike wannan fom na neman aikin.
Ministan harkokin sufurin tarayya yace nan da mako daya mutane za su cigaba da hawa jirgin kasan Kaduna-Abuja, yanzu duk wanda bai da NIN ba zai hau jirgi ba.
Wasu mahara da ba a san ko su wanene ba sun kai hari ofishin hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, dake karamar hukumar Orlu a jihar Imo wuta, an kuma sace magina
Hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC ta sanar da cewa za a fara karbar katikan zabe a fadin kasar nan a ranar 12 ga wata Disamba 2022 zuwa 22 ga Janairun 2023.
Shugaba Muhammadu Buhari ya sallami shugaban hukumar NIRSAL yau, Juma'abiyo bayan rahotan da Hukumar hana cin hanci da rashawa watau hukumar EFCC ta aike masa
Matashin wanda dan asalin jihar bauchi ne kuma yake karatu a jihar Jigawa ya zagi Hajiya Aisha Buhari, uwargidar shugaban kasa, da zargin taci kudin talakawa
Labarai
Samu kari