Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Ya yi magana a kan zargin da ake yi na cewa alawus-alawus na gidaje da aka biya mambobin kwamitin gudanarwa na jam’iyyar, wani ƙulle-ƙulle ne da sharri kawai.
Tsohon Shugaban Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, na kasa Vincent Ogbulafor ya riga mu gidan gaskiya. Vanguard ta rahoto cewa Ogbulafor ya rasu ne a rana
Naira biliyan 3.34 fadar shugaban ƙasa ta ware dan tafiye-tafiyen gida da na waje na shugaban kasa Muhammadu Buhari da mataimakin shugaban Najeriya, Yemi osina
Oluwagbadura ya bayyana yadda ya kwashi hannunsa a hannun wasu ‘yan sanda wadanda su ka tatse shi a Soliki,Aguda a Legas, inda su ka tilastasa fitowa da N100k.
Yan sanda a Jihar Kano sun kama wani da ake zargin yana daga cikin furunoni da suka tsere daga gidan yarin Kuje a unguwar Rangaza a karamar hukumar Ungogo.
An nada Farfesa Folasade Ogunsola a matsayin mace ta farko da ta fara zama shugaban jami'ar Legas (UNILAG). Ogunsola ta yi nasara ne cikin mutane bakwai da aka
Mutane biyu sun riga mu gidan gaskiya sakamakon mummunan hatsarin mota da ya faru a hanyar Kiyawa zuwa Jahun a Jihar Jigawa. Kakakin hukumar tsaro ta NSCDC na J
Wani dan luwadi a yankin Falasdinawa ya bakunci kiyama yayin da wasu mutane suka guntule kansa a yammacin kogin Jordan, duk dai a yankin da ake yawan cece-kuce.
A yau muka ji Muhammadu Buhari ya nuna gwamnatin tarayya tana kashe makudan kudi a kan tallafin man fetur. Shugaban kasar yace ba sam za ayi ta tafiya a haka ba
Labarai
Samu kari