Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi alƙawarin cewa a cikin sauran kwanakin da suka rage masa a matsayin shugaban ƙasa, ƴan Najeriya za su ga sauyi game da matsalar.
Wasu hotuna da jarida Punch ta yada a kafar Twitter sun nuna wani matashi dan jihar Kano da ya kera keke napep tun daga tushe ba wai daga kayayyaki haka ba.
Dr Abdulmalik Atta, mamban kwamitin shugaban kasa da ya assasa ceto ragowar fasinjoji 23, ya zargi Tukur Mamu da zagon kasa ga kokarin ceto wadanda aka sace.
Hukumar kula da ayyukan yan sanda, PSC, ta amince da yi wa mataimakan kwamishina 40 arin girma zuwa kwamishina. Hukumar ta kuma amince da yi wa mataimakan kwami
Ministan yada labarai da al’adu, Lai Mohammed ya yi wa babbar jam’iyyar adawa ta PDP kaca-kaca, in da ya bayyana jam’iyyar PDP a matsayin jam’iyyar da ke da
Gwamnatin tarayya ba za ta yi kasa a guiwa ba har sai ta samo $5 biliyan da Abacha ya sace daga Najeriya tare da kai su Turai kamar yadda shugaba Buhari yace.
Wasu matasa a ranar Alhamis, 7 ga watan Oktoba sun yi kira ga gwamnati ta soke Hukumar yaki da rashawa ta EFCC. Matasan, ranar Alhamis 7 ga watan Oktoba, sun yi
Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya sun kama wani soja mai suna Nafiu, wanda yake aiki a barinkin sojoji na Muhammadu Buhari da ke Tungan Maje a babban Abuja
Kotun daukaka kara mai zamanta a Abuja, ta sanya yau Juma'a dan yanke hukuncin ƙarshe game da ƙarar da ASUU ta shigar na ƙin amincewa da hukuncin da NIC tayi.
Labarai
Samu kari