Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gana da Vladimir Putin a kasar Rasha. Putin ya bayyana cewa yana tare da Iran a yakin da ake da Amurka.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gana da Vladimir Putin a kasar Rasha. Putin ya bayyana cewa yana tare da Iran a yakin da ake da Amurka.
An yi gamo tsakanin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) da dan gwagwarmayar kare hakkin dan adam, Omoyele Sowore a harabar kotu a Abuja.
Musulman Ikare sun juyawa babban limamin masallacin yankin baya ne saboda daga darajar Oba Adeleke Adegbite-Adedoyin II, a matsayin Owa-Ale na Iyometa, Ikare.
Wank Kwale-Kwale da ya ɗakko masu zuwa wurin bikin Maulidi a yankin karamar hukumar Shagari, jihar Sakkwato, ya kife a ruwa, mutane 15 daga ciki sun rasu .
Wata shaida mai suna Hajiya Fatima ta sanar da babbar kotu dake zama a Zaria cewa wadanda suka yi garkuwa da ita sun baya N2k kudin mota bayan sun amsa N6m.
Mai neman kujerar shugaban kasa, Peter Obi, ya yi kira da babban murga ga sauran yan takara su haɗa hannu da shi wajen taimaka wa mutanen da ambaliya ta taba.
Hankula sun tashi a shahararriyar kasuwar Alaba International dake yankin Ojo ta jihar Lagas a ranar Laraba, yayin da aka kara tsakanin bata gari da yan kasuwa.
Gwamnatin tarayya ta tanadi karin kudi na musamman na N470bn a kasafin kudin 2023 don karin albashin malaman jami'o'in Najeriya da kudin gyara jami'o'in gaba da
Bayan janye yajin aikin malaman jami'o'i, ABU Zariya ta fitar da sabuwar Kalanda domin komawa aiki ba kama hannun yaro, zaa koma ranar Litinin a mako mai zuwa
Abuja - Shugaba Muhammadu Buhari ya taya Ministan Sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, murnar cika shekaru hamsin cire a duniya.
Wani magidanci ya jinjinawa matarsa bayan ta zama mai aikin goge-goge don tura shi makaranta a kasar Kanada. Bidiyonsu ya burge mutane sosai a soshiyal midiya.
Labarai
Samu kari