A labarin nan, za a ji a yayin da ake ci gaba da fama da ƴan bindiga a jihohin Arewa, sojoji sun yi nasarar kama wasu miyagun makaman ta'addanci a motar Kaduna-Jos.
A labarin nan, za a ji a yayin da ake ci gaba da fama da ƴan bindiga a jihohin Arewa, sojoji sun yi nasarar kama wasu miyagun makaman ta'addanci a motar Kaduna-Jos.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
Gwamna Umara Babagana Zulum na jihar Borno, ya sake bude shahararriyar kasuwar Gamboru dake karamar hukumar Ngala ta jihar Borno bayan garkameta da aka yi.
Gwamnatin jihar Kebbi ta saki kudi naira miliyan 50 domin inganta ayyukan hukumar tsaro ta Hisbah a fadin jihar. Gwamna Atiku Bagudu ne yayi izinin sakin kudin.
‘Yan bindiga sun kai wa jami’an sojojin Najeriya farmaki a garin Isuofia dake karamar hukumar Aguata ta jihar Anambra. Sun halaka soji 2, miyagu 5 suka mutu.
Wani matashi ya yanke shawarar goyo amaryarsa a kan babur zuwa wajen daurin aurensu inda bidiyon ya yadu a TikTok. Mutane sun ce hakan ya nuna soyayyar gaskiya.
Fadar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari na Shirin Kashe Naira biliyan biyu domin sabunta motocin shugaban kamar yadda sakataren fadar gwamnatin tarayya ya tabbata.
Mele Kyari GMD na kamfanin man feturin Najeriya watau NNPCL ya bayyana cewa kudin da suke sayo tataccen man fetur daga kasar wajen yanzu ya ninka kudi N170.
Yan ta'addan ISWAP sun sanar da daina karbar kudin harajin da suka kakabawa manoma da masuntan dake tafkin Chadi da takardun kudin Najeriya 'Naira' daga yanzu.
Wani matashin yaro dake talla a titi ya ba jama’a Mamaki yayin da yake amsa tambayoyin lissafi tamkar na’ura mai kwakwalwa. Babu tabbacin yana zuwa makaranta.
Hukumar zabe wato INEC, ta umurci al'umma su yi watsi da wani rahoto da ake ikirarin ta fitar na cewa tana binciken Bola Tinubu kan zargin safarar muggan kwaya.
Labarai
Samu kari