Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Majalissar dokokin kasa dai ta zargi tsohon shugaban amurkan da sa hannu wajen kaiwa majalissar hari, a shekarar 2020, bayan an kada shi a babban zaben kasar
Wani bidiyon yara maza biyu suna jan adaidata sahu dankare da fiyo wota ya taba zukatan jama’a. Yaran sun makale a tabo inda daya ya fitaa yana tura Keken.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Abiya ta sanar da nutuwar tsohon shugabanta kuma babban jigo, Chief Ndid Okereke, da safiyar ranar Litinin 14 ga watan Nuwamba, 2022
Masu binciken labaran karya na Najeriya sunyi bincike kan wani bidiyo da wani ya wallafa a LinkedIn yana ikirarin Sanata Orji Kalu yana boye kudade a gidansa.
Miyagun yan bindiga sun halaka wani malamin makaranta da mutane biyu da shugaban matasa a kauyen Tudun Mare da Gefe a karamar hukumar Kajuru na jihar Kaduna.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shiga jimami da tashin hankali bayan samun labarin mutuwar wani basarake a jihar Imo. Buhari ya mika ta'aziyya ga iyalai.
Farashin buhun kayan abinci ya sauka a makon nan. Maganar da ake yi, shinkafa, masara, gero, waken suya da sauran hatsi sun rage tsada a kasuwa a halin yanzu
Wani magidanci ya janyo cecekuce a bidiyo bayan ya shiga caca da kudin makarantar yaransa kuma ya taka rashin sa’a suka narke.Ya dinga kuka a bidiyo da takaici.
Wata kotun ABuja ta umarci wani matashi ya yi sharar kotu bisa laifin satar turare a wani kantin siyayya da ke Abuja. An yanke masa hukunci ne daidai da laifin.
Labarai
Samu kari