Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Watanni hudu kafin karewar mulkinsa, Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce Allah ya taimaka masa wajen fatattakar yan Boko Haram daga yankin arewa maso gabas.
Ba tare dabata lokaci ba daga jihar Adamawa, Jirgin shugaba Muhammadu Buhari tare da manyan jiga-jigai kuma mambobin kwamitin yakin neman kujerar shugaban.
Hukumar NIS ta hukunta wasu bara-gurbi daga cikin jami'anta, ta sallami 4 daga aiki, ta rage wa guda 14 mukami sannan wasu na jiran sharia bisa zargin saba doka
Wani magidanci mai matan aure takwas da yara fiye da 50 ya shirya gina makaranta kusa da gidansa wanda yaran Za su dunga zuwa. Ya bayyana dalilinsa na yin haka.
Wani sabon salo da wata kyakkyawar Amarya ta bullo da shi ranar shagalin daura mata aure ya ja hankalin mutane da dama a kafafen sada zumunta na zamani TikTok.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya ya ce 'yan kasa da kuma shi kansa sun sha wahala don haka akwai bukatar kowa ya rike kasar yadda ba za ta wargaje ba.
Hukumar tsaron farin kaya DSS ta bayyana cewa, ana ta shirin yadda za a ga an bata sunan sunan shugaban hukumar yayin da take ci gaba da aikin wanzar da lafiya.
Shugaba Muhammadu Buhari ya nada Lawal Sani Stores a matsayin mamba a kwamitin hukumar tattara haraji na kasa, FIRS, don maye gurbin Ado Danjuma da ya bar wurin
Ibiyeomie ya haramtawa ma'aurata kwanciyar aure na tsawon kwanaki 21 yayin da cocin ya fara azumi da addu'a kuma yan Najeriya da dama basu ji dadin haka ba.
Labarai
Samu kari