Rahotanni sun ce akalla sojoji 2 sun rasa rayukansu a hanyar zuwa kai dauki yayin da bam da tarwatse da motarsu a yankin karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato.
Rahotanni sun ce akalla sojoji 2 sun rasa rayukansu a hanyar zuwa kai dauki yayin da bam da tarwatse da motarsu a yankin karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
GCOE na Matatar man fetur ta kasa, NNPC, Mele Kyari, ya sanar da cewa za a fara hako man fetur a hukumance a jihar Nasarawa a cikin watan Maris na shekarar nan.
Wata matar aure mai suna Muhibbata Lawal ta bukaci Kotu da ta tsinke igiyar aurenta mai shekaru takwas da mijinta kan duka, cin Zarafi cikin jama’a da sauransu.
Kotu Lilin Najeriya da tube rawanin babban basarake Obong na Calabar bayan shekaru 15 ana tafka shari’a. Kotun ta umarci masarautar da tayi nadin sabon sarki.
Kotun kolin Najeriya a yau Juma'a ta yanke hukuncin karshe kan yunkurin iyalan marigayi tsohon shugaban kasa, Janar Sani Abacha, na hana binciken kudi kansu.
Shelikwatar rundunar tsaron Nigeria ta sanar da kamawa tare da kashe gugun yan ta'adda hadi da kama makamansu masu tarin yawa a yakin da take dasu a fadin Kasar
Yayin da suke gudanar da aikin kakkaba, dakarun rundunar Sojojin Najeriya sun kashe mayakan ta’addanci fiye da 50 sannan sun kama wasu da dama a yankin arewa.
Babban basaraken kasar Ibira, Ohinoyi AbdulRahmad Ado Ibrahim yace ba shi da masaniya kan zuwan Buhari jihar kuma ba a basahi jerin jadawalin abinda za a yi ba.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bawa yan Najeriya shawarwari kan shugaban kasar da ya dace su zaba a 2023, ya ce dole ya fahimci tattalin arziki.
Wata matashiyar budurwa wacce ke biyan N800k na hayar gidanta duk shekara a Legas ta ce bata da matsalar wutan lantarki a unguwarta. Mutane sun sha mamaki.
Labarai
Samu kari