Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya bayyana cewa sun yi tatttaunawa da Iran da kyakkyawar niyya, kuma sun gabatar da tayi mafi kyau a Pakistan.
Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya bayyana cewa sun yi tatttaunawa da Iran da kyakkyawar niyya, kuma sun gabatar da tayi mafi kyau a Pakistan.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Babban bankin Najeriya ya yi magana kan matsayar kan yadda ake shirin kawo sauyin kudi da kuma sauya fasalin kudin kasar. An ce babu batun cire Ajami a kudi.
Daga cikin abubuwan da suka faru, akwai canja fasalin Kidin Nigeria Naira da zumma ko yunkurin yakar cin hanci da rashawa da ake zargin yan siyasar kasar nayi
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina tayi ram da dagacin kauye mai suna Surajo Madawaki kan zargin hada kai da ‘yan bindiga wurin kashe Yahaya Danbai, manomi.
An samu wani lamari mai ban mamaki da ya faru, inda wani yaro ya tashi daga mutuwa bayan da aka ce ya mutu a asibiti. Wani fasto ne ya bayyana hakan a Benin.
Jami’an ‘yan sanda tare da hadin guiwar ‘yan sa kai da mafarauta a yankin Kumbashi dake karamar hukumar Mariga ta jihar Neja sun halaka ‘yan bindiga 7 a take.
Hukumar Kula da Ayyukan Majalisar Dokokin Tarayya, NASC, ta yiwa Sani Magaji Tambuwal karin girma zuwa mukamin Akawun Majalisa bayan murabus din Arc Amos Ojo.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bada izinin yiwa ma'aikatan sashen shari'a a Najeriya karin albashin wata. Ministan Shari'a ya sanar da hakan a Port-Harcourt.
Ana saura kwanaki uku gudanar da zaben fidda gwanin yan takaran shugaban kasa karkashin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a watan Mayu, Peter Obi ya fita
Dan takarar kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar, All Progressives Congress (APC), Asiwaju Bola Tinubu, ya yi alkawarin cire tallafin mai yana hawa mulki.
Labarai
Samu kari