Kamfanin BUA ya fito ya yi magana kan batun cewa Abdul Samad Rabiu zai sayi kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars. Kamfanin ya ce babu kamshin gaskiya a zancen.
Kamfanin BUA ya fito ya yi magana kan batun cewa Abdul Samad Rabiu zai sayi kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars. Kamfanin ya ce babu kamshin gaskiya a zancen.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Hajiya Asiya Abdullahi Umar Ganduje ta bukaci kotun shari'a dake jihar Kano da a bata daman mayarwa mijinta N50,000 saboda a raba aurensu saboda ta gaji dashi.
Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da kwamitin da zai duba rikicin makiyaya da manoma. Tsohon shugaban jami’ar BUK, Farfesa Attahiru Jega zai jagoranci kwamitin
Labaro ya zo mana cewa a makon nan ne Gwamnatin tarayya ta sanar da ‘yan kasuwa cewa su kara kusan 9% a kan abin da suke saida fetur, takarda ta kai gare su.
Mai alfarma sarkin musulmi, Alhaji Muhammadu Sa'ad Abubakar ya bukaci babban bankin Najeriya, CBN, ta tsawaita wa'adin dena amfani da tsaffin takardun naira.
An yi taron kamfen a wata jihar APC, jam'iyyar PDP ta fuskanci kalubale yayin da wasu mabiyanta suka samu raunuka wani kuma ya mutu. An bayyana yadda ya kaya.
Wani dalibi mara galihu wanda ke kwana a cikin ajinsu kullun kwanan duniya ya tsuma zukata a soshiyal midiya. Wani dan makarantarsu da ya lura taimaka masa.
Kotu a jihar Adamawa ta yanke hukuncin daurin shekaru takwas kan dagacin kauyen Gugu, yankin Banjiram a karamar hukumar Guyuk, jihar Adamawa kan kin biyan bashi
Babban Bankin Najeriya ya umarci ‘yan kasar da su daina karbar tsoffin kudade daga bankunan kasar saboda wasu dalilai da ya bayyana kan wa'adin tsoffin kudin.
Babban bankin Najeriya ya ce akwai kudade a kasa, amma bankunan kasar nan ba sa son ba ma mutane, don haka zai dauki matakin da ya dace kan dukkan bankunan.
Labarai
Samu kari