Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
shugaban hukumar ko rundunar yan sandan nigeria usman alkali baba ya magantu kan hukuncin da wata kotu ta yanke masa na tissa keyarsa zuwa gidan dan kande.
yadda wasu ma'aurata suka taimakawa, wani yaro da ke fama da ciwon gaymbon ciki kuma ya samu karin tallafi daga wasu jama'ar har da ma kudin da zai iya komawa
Budurwa yar Najeriya ta saka mutane yamutsa gashin baki a yanar gizo bayan ta baje kolin saurayinta wanda ke sana’ar soya kosan siyarwa. Ta ce ya fi yan yahoo.
Wani mummunan labari da muke samu ya bayyana yadda 'yan bindiga asuka hallaka shugabar matan jam'iyyar su Peter Obi a jihar Kaduna. An bayyana yadda ya faru.
Al’ummar yankin Danmusa da ke jihar Katsina sun shiga unguwannin don zanga-zanga a kan harin yan bindiga da yayi sanadiyar mutuwar mahaifiyar DPO da kaninsa
Tun 2013, Hukumar NDLEA ta ba za komarta tana neman wasu ‘yan uwa biyu na asalin jihar Abia da suke safarar miyagun kwayoyi har suka kudance a harkar kwaya.
Tsohon ɗan takarar gwamnan Kaduna kuma tsohon Sanata, Shehu Sani, yace masu kai hari Ofisoshin INEC tare da kone kayayyakin zaɓe makiyan ci gaba ne a kasar nan.
wata kotun tarayyace a abuja ta sanar da hukuncin a yau tana mai zargin shugaban hukumar yan sanda kan kin bin umarnin kotun bisa zargin take hukunchin nata
Wasu mahara da ba'a gane su waye ba sun bindigae, Slami Ifeanyi, fitaccen matashin mawaki ɗan shekara 31 a duniya a jihar Anambra, kudu maso gabashin kasar nan.
Labarai
Samu kari