A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
A labarin da muke samu, wasu jiga-jigan PDP a jihar su dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP sun bayyana komawa APC mai mulkin kasar nan tun shekaru 8.
Wata budurwa 'yar Najeriya ta koka da irin rikon da mahaifiyarta tayi mata tun tana karamarta.Cikin da bakin ciki da kuka ta sanar da cewa haka ake wa kannanta.
Kimamin mutane 15 ne suka mutu a Kano sakamakon kamuwa da cutar diptheria, a cewar Dakta Abdullahi Kauran-mata, kwararren likita mai nazarin cuta masu yaduwa.
Godwin Emefiele ya shiga fadar shugaban Najeriya a birnin Abuja. Gwamnan babban bankin kasar na CBN ya samu damar sa labule tare da Muhammadu Buhari da rana.
Buba Marwa ya ce a shekarar 2022, NDLEA tayi abin da ba a taba a tunani ba tun kafa hukumar a1989, yake cewa hattara domin za su kara yin tsauri a shekarar nan.
hukumar NSCDC a jihar kaduna ta bayyana bukatar dangi su fito domin maye gurbin jami'anta 7 da aka kashe a wata arangama da tsagerun 'yan bindiga a jiha Kaduna.
Yan Najeriya sun hada tsabar kudi har N82,000 ga wani yaro dan shekara 16 wanda ke sana’ar tuka adaidaita sahu. An ce ya hakura da makaranta saboda rashin kudi.
Sunayen Alkalan kotun shari'ar Musulunci biyu, kashiya mai ajiyan kudi, da wasu ma'aikatan gwamnatin jihar Kano da suka sace kudin magada sun bayyana a kotu.
Abin mamaki ba ya karewa. An damke wasu ma'aikatan hukumar shari'a da Alkalan kotu a jihar Kano bisa zargin babakeren kudin magada kimanin naira milyan 580.2.
Labarai
Samu kari