Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
Gwamnatin jihar Kano ta hana matuka adaidaita sahu bin wasu titunan dake fadin jihar saboda zata samar da manyan motocin da zasu dinga daukar al’umma a titinan.
Manoman kwai sun fara shiga mawuyacin hali saboda yadda farashin abincin kaji ke kara yin sama. Wasu da dama sun fara tunanin janyewa daga harkar gaba daya.
yadda kungiyar malamai ta asuu ke fafutuka da gwamnatin tarayya kan albashinsu da kuma sauran hakokinsu da gwamnati ta ki ta biyasu wanda suka shafe watannin
Kungiyar malamai masu koyarwa na jami’o’i suna barazanar fadawa sabon yajin aiki sakamakon dokar gwamnatin tarayya wacce ta sa aka rike musu albashin wata 8.
kungiyar kare muradun yarawa wadda take kudu maso yammacin kasar nan ta ja hankalin gwamnonin da suke shirin ko korain ganin sun ki marawa Bola Tinubu baya.
Gagarumar gobara ta tashi a babbar kasuwar garin Kachako dake karamar hukumar Takai ta jihar Kano inda ta lakume shaguna 150 na ‘yan kasuwa.An ceci shaguna 800.
Baffan Aminu Adamu wanda ake zargi da cin mutuncin Aisha Buhari a Twitter ya yi bayanin abin da ya auku, an ji da hannun Uwargidar shugaban kasa aka kama shi.
Jami'ar tarayya dake Dutse, babban birnin jihar Jigawa ta futar da sanarwa tare da tabbatar da batun kama dalibinta da ya taba ƙimar uwar gidan shugaban kasa.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi, arewa maso gabas tace ta yi ram da wata matar aure wacce ta sheke abokiyar zamanta da Tabarya a kauyen Gar dake yankin Pali
Labarai
Samu kari