Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Wani attajiri mai taimakon jama’a a kasar Zambiya, James Ndambo ya gwangwaje surukinsa Emmanuel Sichembe da sabuwar mota kirar Land Rover sabuwa a ran aurensu.
Jam'iyyar NNPP ta samu mummunan raguwa yayin da ake kusantar zaben 2023. NNPP ta rasa mambobi sama da 170,000 a jihar Yobe da ke yankin Arewa maso Gabashi.
Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya nada tsohon sufetan yan sanda, Solomon Arase a matsayin shugaban hukumar kula da ayyukan yan sanda ta ƙasa PSC.
Gwamnan babban bankin Najeriya CBN, Mr Godwin Emefiele, ya bayyana cewa yan Najeriya suyi hakuri amma ba zai sauya ranar daina amfani da tsaffin takardun kudin
Bidiyon wata kyakkyawar budurwa mai tsananin tsawo ya yadu a manhajar TikTok saboda tsayinta da ya kai inci 6.5; da dama suna shakkun ko da gaske haka ta ke.
Gwamnatin Dr Abdullahi Umar Ganduje ta bayyana cewa ta samu nasarar biyan N18bn cikin kudin bashin da daliban jihar ke bin gwamnatin jihar tun lokacin kwankwaso
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ya cika dukkan alkawarun da ya daukawa 'yan kasar nan tun farkon mulkinsa. Ya bayyana kadan daga wadanda ya ke godewa.
Wata wasika ta bayyana a kafafen ra'ayi da sada zumunta wanda ke nuna gwamnatin jihar Katsina zata fitar da kudi milyan dari biyar don tarban shugaba Buhari.
Diraktan sadarwa na kwamitin kamfen jam'iyyar PDP, Mr Dele Momodu, ya bayyana cewa Tinubu ba Musulmin gaske bane kuma yan arewa ba zasu zabe musulmin boge ba.
Labarai
Samu kari