Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Matar da labarinta ya yadu a shafukan ra'ayi da sada zumunta bayan shiri a gidan rediyon Freedom ta fito tayi magana kan maganar auren da kuma abinda ya faru.
Shahararren malamin addini, Primate Elijah Ayodele, ya yi hasashen cewa a yanzu ne za a fara shan wahala a Najeriya saboda muguwar shawarar gwamnan bankin CBN.
Hukumar yan sandan jihar Nasarawa ta tabbatar da labarin tashin Bam a iyakar Nasarawa da Benue inda aka yi rashin Fulani makiyaya guda 27 a garin Rukubi, Doma.
Dan takarar gwamnan jihar Lagos na jam'iyyar PDP ya sha da kyar a a wani hari da wasu yan ta'adda sukai kai masa hari yayin da yake yakin neman zabensa a Lagos
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da rufe wasu tituna a fadin jihar na wucin-gadi saboda ziyarar kwana 2 da Shugaba Muhammadu Buhari ya kai jihar.
Gwamna Masari na Jihar Katsina ya bawa ma'aikatan jiharsa hutun kwanaki biyu saboda ziyarar Shugaba Muhammadu Buhari zuwa jihar domin su samu damar tarbarsa.
Dan takaran kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya mayar da martani ga Asiwaju Bola Tinubu na jam'iyyar APC ka sukar BUhari
Majalisar wakilai ta kasa ta ce sam ba zai yiwu tana gani CBN ya karya tattalin arzikin kasa d a'yan kasa baki daya ba. Dole ta dauki matakin da ya dace kawai.
Limamin masarautar Oyo a jihar Oyo, kudu maso yammacin Najeriya, Sheikh Mashood Ajokidero III ya rigamu hidan gaskiya. An sanar d amutuwarsa ranar Alhamis.
Labarai
Samu kari