Tsagin ADC a jihar Adamawa ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir Lawal daga jam'iyyar a yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, kan zargin janyo rarrabuwar kai.
Tsagin ADC a jihar Adamawa ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir Lawal daga jam'iyyar a yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, kan zargin janyo rarrabuwar kai.
Nasir El-Rufai ya gurfana a kotu yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, inda ya yi magana game da babban taron jam'iyyar ADC da za a yi gobe Talata, 14 ga Afrilu.
Shugaban kasa Muhammadu buhari ya tunatar da sojojin Najeriya cewa babu ruwansu da harkar siyasa illa kawai su tabbatar da an yi zab cikin lumana da nasara.
Yan sanda sun kama wani Michael Joseph, dan damfarar ATM a jihar Bauchi dauke da katin ATM daban-daban guda 31 yayin da ya yi kokarin damfara wata baiwar Allah.
Daga Yunin 2015 zuwa yau, jirgin fadar Shugaban kasa ya je kasashe 50. A daidai wannan lokaci, Shugaba Muhammadu Buhari yayi kwanaki fiye da 200 a asibiti.
Wani Ango ya baiwa mutane mamaki ciki harda mahalarta ɗaura aurensa bayan kammala komai a hanyar zuwa gida yace sam shi kam ya fasa auren kyakkyawar matar.
Wata dalibar jami'a ta bata bat yayin da aka ce ta ajiye wasika ta yi tafiyarta. Ya zuwa yanzu dai ba a san inda take ba, hukumomin tsaro na ci gaba da bincike.
kungiyar malamn jami'oi ta ASUU ta sanar da kudirinta na sake yin zanga-zangar lumana sai mama ta gani sabida yadda gwamnatin tarayya taki biyansu albashi ba.
Babban malamin addinin musulunci, Sheikh Ibrahim Damaigoro a jihar Osun ya goyo bayan tikitin musulmi da musulmi da jam'iyyar APC ta yi a matakin shugaban kasa.
hukumar shirya jarabawa ta neco tace yanayin satar amsa da ake yi ne yasa zata fara kai jami'an tsaro cibiyoyin jarabawa a fadin kasar domin mganace matsalar.
Gwamnatin tarayya ta umarci hukumar gyaraɓ hali ta ƙasa ta canzawa jami'ai mata da waɗanda ba zasu iya fasa kwanyar ɗan ta'adda ba daga gidajen yarin maza.
Labarai
Samu kari