China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
Nasir El-Rufai ya gurfana a kotu yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, inda ya yi magana game da babban taron jam'iyyar ADC da za a yi gobe Talata, 14 ga Afrilu.
Dan shekaru 16, Isaiah Salanje, ya gwangwaje kansa da wata sabuwar mota. Yayan yaron ya yada labarin a yanar gizo tare da muhimmin sako ga yan soshiyal midiya.
Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya mika sakon ta'aziyya bayan samun labarin rasuwar, Oba Salawudeen Fagbemi Obembe II, mai shekara 110 a duniya.
Wani bidiyo ,mai tada hankali ya nuna lokacin da wasu mata ke wawar shinkafa a gidan biki, inda aka ga suna wawar shinkafar tun tana kan tukunya ba a sauke ba.
a yau jumaa ne dai jirgin kasan Abuja zuwa kaduna ya dawo aiki bayan shafe kusan wata tare a ajiye ba tare da yin aiki ba sakamakon harin da yan bindiga suka ka
A wani bidiyo da aka wallafa a shafin TikTok, wata matar aure ta ci karo abokin rayuwarta na cin amanarta tare da wata yar magajiya, abun mamaki ya koma kareta.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano, ya hadu da mawallafi Jafar Jafar a farfajiyarGidan Chatham a ranar Litinin a birnin Landan. Sun sha hannu da juna.
Kwamishinan ilimi na jihar Bauchi, Dakta Aliyu Usman Tilde, yayi murabus. Kwashi nan ya sanar da hakan a shafinsa na Facebook inda ya bayyana dalilin hakan.
Farashin tikitin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna yayi tashin gwauron zabi inda aka kara N1000, N1500 da N3000 kan kowanne tarago d sha cigaba da aiki a yau.
Wata mummunar arangama tsakanin jami’an sojin ruwa da na ‘yan sanda yayi ajalin ‘dan sanda mai mukamin ASP. An gano cewa har da masu wucewa 3 lamarin ya ritsa.
Labarai
Samu kari