Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Da alamun za'a yi fito-na-fito tsakanin gwamnan bbabban bankin Najeriya CBN da mambobin majalisar dattawa kan kara wa'adin daina amfani da tsaffin kudin Naira.
Babban bankin Najeriya ya sake magana game da halin da ake ciki na sabbin kudaden da aka buga a kwanakin n=baya.CBN ya ce akwai kudi a kasa, kawai bankuna.
Wasu mabarata da ke kwaryar birnin Kaduna a titin Kano, sun ki karbar sadakar N1,000 da wani matashi ya basu. Sun baibayeshi domin neman sadaka saukarsa a mota.
Yanzu muke samun labarin mutuwar wani dan takarar gwamnan PDP kwanaki kadan kafin zaben 2023 da za a yi. Dansa ne ya sanar da mutuwarsa ga duniya a yau dinnan.
Rahotanni sun bayyana cewa yan banga sun yu ba ta kashi da yan ta'adda yayim da suka yi kokarin kutsa kai garin Birnin Magaji da ke jihar Zamfara ranar Talata.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC ya bayyana kadan daga abin dake tattare da yin sabbin kudi da kuma karancin mai a Najeriya. A cewarsa, duk zabe ne.
Majalisar dattawan Najeriya ta girmama Limamin cocin da yan ta'adda suka ƙona kurmus a zaman yau Laraba, ta gudanar da shiru na mintu ɗaya da jaje ga iyalai.
Yayin da tsoffin kudade ke kokarin daina amfani, gwamnati ta ce ba za ta kara wa'adi ba. An bayyana hanoyin da 'yan Najeriya za su bi domin rabuwa tsoffin kudi.
A Ebonyi, Machiavelli Ụzọ da wasu ‘yan dabar siyasa sun jibi wani mawaki, jami’an ‘yan sanda sun zo inda abin ya faru suka ceci sa a lokacin da ya yi raga-raga.
Labarai
Samu kari