Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Labarin da muke samu a jihar Legas ya ce, wani jirgin saman sojojin sama ya yi saukar gaggawa a jihar. An bayyana abin da ya faru har jirgin ya saka ba shiri.
Hukumar EFCC sun damke manajan babban bankin 'yan kasuwa a Abuja bayan sun samu N29 miliyan a ma'adanar kudaden bankin. An tara jama'a a layi an hana su kudi.
Naja'atu Muhammad ta tono batun da yake da alaka da yadda Tinubu ke tafiyar da harkar siyasarsa a kwanakin nan. Ta bayyana dalilin da yasa yake katobarar zance.
Wata babbar kotun jihar Kogi ya umurci IGP na yan sanda ya kama shugaban EFCC na kasa, Abdulrasheed Bawa, sannan ta garkame shi a gurkukun Kuje na kwanaki 14.
A cikin yan kwanakin nan yan Najeriya sun shiga mawuyancin hali don karancin sabbin takardun naira. Babban bankin Najeriya ya ce tana ba bankuna N1m kullum
Dorcas Afeniforo, Kwamishina a ma’aikatan kula da ma’aikatan jihar Kwara ta riga mu gidan gaskiya. Ta rasu ne sakamakon hadarin mota da ya faru a hanyar Legas
Tsohon Shugaban APC na kasa, Adams Oshiomhole, ya yi korafi cewa ya siya litar man fetur a kan N1,000, duk da kashe fiye da naira tiriliyan 7 kan tallafin mai.
Jami'an hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya, NDLEA, sun kama wata mata mai juna biyu dauke da miyagun kwayoyi da aka boye cikin rediyo a Legas.
Jam'iyyun siyasa 13 daga cikin 18 na fadin kasar nan sun sha alwashin kauracewa zaben 2023 matukar ba a kara wa'adin daina kashe tsofaffin kudi ba a kasar.
Labarai
Samu kari