Daga Karshe, INEC Ta Saki Sunayen Rumfunan Zabe 240 da Ba a Za a Yi Zabe Ba Bana

Daga Karshe, INEC Ta Saki Sunayen Rumfunan Zabe 240 da Ba a Za a Yi Zabe Ba Bana

Yayin da ‘yan Najeriya ke ci gaba da jiran zaben zaben 2023, sai kwatsam hukumar zabe ta fitar da rahoton cewa, akwai rumfuna 240 da ba za a yi zabe ba a bana.

Hukumar ta INEC ta saki jerin sunayen rumfunan zabe 240 da ba za a yi zabe ba a kasar nan a zaben 2023.

A baya hukumar zaben ta bayyana cewa, ba za a yi zabe a rumfunan ba saboda basu da wadanda suka yi rajistan yin zabe a cikinsu.

A jerin rumfunan zaben 240 an ce ba za a yi zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya na ranar 25 ga watan Faburairun bana ba.

Hakazalika, hakan na nufin ba za a yi zaben gwamna na ranar 11 ga watan Maris ba da ma ‘yan majalisun jiga fadin kasar ba.

Kara karanta wannan

Sauya Fasalin Naira Ya Rage Laifin Garkuwa da Mutane da Kuma Rashawa, Malami

A kasa mun tattaro muku jerin sunayen rumfunan kamar haka:

Shin kana da labarin da ka/ki ke son an wallafa ma ka/ki? Ka tuntubemu a info@corp.legit.ng!

Asali: Legit.ng

Authors:
Salisu Ibrahim avatar

Salisu Ibrahim (Head of Hausa Desk) Salisu holds BSc in IT (IOU, 2021) and is AfricaCheck's ambassador. He brings over five years of experience in writing, publishing and management. Trained by prestigious newspapers like Reuters, AFP, and Solutions Journalism Network, he curates news stories for the Hausa-speaking audience. He rose from Hausa Editor to Head of Desk at Legit. His commitment to excellence has earned him recognition, including the 2021 Best Hausa Editor award and the Legit Fearless Team Player of the Year 2023.