Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Allah ya yi wa dan majalisar jihar Kogi mai wakiltar mazabar Yagba a majalisar jihar, Jimoh Ommiata rasu. Ya rasu ne a ranar Litinin a wani asibiti da ke Legas.
Yanzu muke samun labarin cewa, tsohon gwamnan jihar Edo ya yi nasara a zaben sanata da aka gudanar a mazabarsa, inda ya banke abokin hamayyarsa na yankin a PDP.
Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya bada umurnin haramta duk wani nau'in zanga-zanga a jiharsa. Samuel Aruwan, kwamishinan tsaron cikin gida da tsaro ya sanar.
Yanzu muke samun labarin yadda wani wakilin jam'iyyar PDP ya yanki jiki ya fadi a wurin tattara kuri'u a jihar Benue. An bayyana yadda aka yi mutumin ya mutu.
Mahara da ake kyautata zaton yan daban siyasa ne a jihar Ogun, Michael Yomi Agboola, wani dan gani kashe nin Tinubu, sun yi wa mahaifiyarsa duk sun kona motarsa
Wasu mahara da ba a san ko su wanene ba sun tare matafiya a cikin babban mota a Tashar Amale da ke jihar Niger inda suka sace su. Sun kuma kai hari masallaci.
Labarin da ke shigo mana ya bayyana cewa, dan takarar shugaban kasa na Labour ne ya lashe zabe a karamar hukumar Suleja ta jihar Neja a Arewarmu ta Tsakiya.
Wasu mutane da ake zargin jami'an DSS ne na bogi sun shiga hannun jami'an yan sanda a Osun. An kama su ne yayin da suka tunkari yan sandan suna neman hadin kai.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsagerun 'yan daba suka kone ofishin hukumar zabe mai zaman kanta (INEC), an bayyana yadda lamarin ya faru a jihar da safe.
Labarai
Samu kari