Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Wata kyakkyawar Malamar makaranta ta bayyana irin alaka mai danko da ta kulƙu tsakaninta da wani dalibi Namiji, tace ya kan kawo mata ziyara Ofis sau 8 a rana.
Wani matashi ya wallafa wasu hotuna na gidan kwano da ya kerawa kansa tare da kawata shi kamar fadar sarki. Mutane da dama sun ji sha'awar yadda ya gyara koina.
Femi Fani Kayode wanda ya shahara da suna @realFFK a kafar Tuwita ya sake bayyana inda dan takaran kujerar shugaban kasan jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya shiga
Gwamnatin jihar Edo tace jami'an tsaro sun yi nasarar cafke wani mutum data da ake zargin yana da hannu a harin da aka kai tashar jirgin kasa a jihar Jiya.
Wani bidiyon ban dariya ya nuno lokacin da wani mutumi ya fashe da kuka bayan karamar diyarsa ta yi alkawarin siya masa mota yayin da ya kamata tana shan milo.
Jami'an yan sanda a jihar Kano sun cika hannu da wani matashi dan shekara ashirin da ya kashe kishiyar babarsa mai dauke da juna biyuu a garin Ungogo ta Kano.
Babban mai magana da yawun babban bankin Najeriya CBN ya yi fashin baki game da maganar haramtawa bankunan Najeriya baiwa mutane tsabar sabbin kudi a kanta.
Mayakan ta’addanci na Boko Haram sun kai wa mayakan ta’addanci na ISWAP farmaki inda suka halaka har 35 daga ciki a yankunan tafkin Chadi da dajin Sambisa.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, zai kai ziyara jihar Yobe gobe Litinin 9 ga watan Janairu, an ce jami'an tsaro sun yi wa birnin tsinke don ba da tsaro.
Labarai
Samu kari