Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Yayin da zaben 2023 ke kara karatowa, mutane sun yada cewa, Zakzaky yana goyon bayan Peter Obi. Malamin ya fito ya bayyana gaskiyar matsayarsa ta siyasa a bana.
Rundunar 'yan sanda ta bayyana cewa dakarunta sun samu nasarar dakile shirin wasu yan ta'adda na shiga gida tare da sace shugaban majalisar dokokin jihar Filato
Abba Bello Muhd, dan takarar majalisar tarayya na mazabun Birnin Kebbi, Bunza da Kalgo, karkashin jam'iyyar PDP ya riga mu gidan gaskiya. Ya rasu a ranar Juma'a
Jiya Juma'a bankin CBN ya fitar da wata doka da ta hana cire sabbon kudade akan kanta sai dai a iya injinan cirar kudi na ATM ko POS, dan Sabbin kudin su zagaya
Wata budurwa ta bayyana a bidiyo Tana rusar kuka tare da bayyana takardar da tayi gwajin Ciki. Tace bata san yadda za ta Sanarwa mahaifiyarta wannan zancen ba.
Wale Adeniran, jagora kuma ciyaman na kungiyar masu son kafa kasar yarbawa ta Ilana Omo Oodua Worldwide ya yi murabus daga kujerarsa don bada daman yin bincike.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Alhaji Bola Ahmed Tinubu yasha alwashin taimakawa matasa masu yin sabgar kirifto muddin yakai ga gaci a zaben 2023
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi, ya aike da waskar tuhuma ga Sarki Abdul Rahman Ado Ibrahim kan kin fitowarsa tarar Buhari a ziyarar da ya kai jihar Kogi.
Jaridar Vanguard ce ta bankwado yadda wasu mutane a wasu yankunan Nigeria ke karbar katin zabensu in sun biya kudi a ofishin, sabida yadda wajen yayi cunkoso
Labarai
Samu kari