Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Babban shehin malamin addinin Musulunci, Dr Sani Umar Rijiyar Lemo ya tofa albarkacin bakinsa kan lamarin sauya fasalin Naira da kuma daina amfani da tsaffi.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa, ya bayyana cewa ana gobe 'dan zai rasu ya dinga rarrashin wani wanda ya rasa yara 9 da shanu 70 a tashin bam din jihar.
Kakakin hukumar yan sandan jihar Katsina ya bayyana cewa babu wanda ya yiwa shugaba Muhammadu Buhari ihu da jifan shaidan a jihar Katsina da ya kai ziyara.
Yayin da 'yan Najeriya ke ci gaba da kokawa game da halin da ake ciki na karancin Naira a Najeriya, 'yan kwasu a wata jiha sun ce lokaci ya yi da za su rufe.
Shugaba Buhari ya sanar da cewa kasancewarsa shugaban kasar Najeriya iko ne kadai da rahamar Allah. Ya ga mace-mace daban-daban a yakin basasar Najeriya a baya.
Rabiu Kwankwaso ya ce masu kuɗi su ajiye kudinsu, idan ya samu nasarar zama shugaban kasa zai bai wa kowa damar canja kuɗinsa ba tare da kwabonsa ya yi ciwo ba.
Fasto Tunde Bakare, babban limamin cocin Citadel Global Community, ya ce ya yi imanin cewa Peter Obi na LP da Rabiu Kwankwaso na NNPP ba za su kai labari ba
Manyan bankuna biyu, First Bank of Nigeria da Guaranty Trust Bank, sun sanar da cewa ma'aikatansu a rassan ƙasar nan zasu fito aiki ranar Asabar da Lahadi.
Bayan samun labarin mutuwar dan takarar gwamna a jihar Abia, jam'iyyar PDP ta sanar da ranar da za ta sake yin zaben fidda gwani don maye gurbinsa a zaben bana.
Labarai
Samu kari