Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Wata mai suna Blessing Olaitan, wacce ta kira kanta kwararriyar yar gidan magajiya ta kai kara kotu cewa wani kwastoma ya yaudare ta ya tura mata alat din bogi.
Kungiyar Yarbawa ta ce bata amince da nasarar da Bola Tinubu ya samu ba, sun ce Peter Obi ne ya samu nasara amma aka yi murdiya aka ce Tinubu ne ya ci kawai.
Wasu ɓarayin doya a jihar Kogi, sun halaka wani ƙaramin yaro har lahira a gonar mahaifin sa. Yaron dai ya gamu da ajalin sa ne bayan yayi ƙoƙarin kama ɗayan su.
Rundunar yan sandan jihar Zamfara sun yi nasarar kama wani matashi mai suna Thomas Ya'u dan shekara 20 kan zargin garkuwa da mahaifiyarsa ya karbi fansar N30m.
Ƴan sanda a jihar Zamfara sun yi babban kamu, sun cafke matar dake safarar makamai ga ƴan bindiga a jihar. Matar ta daɗe tana gudanar da wannan baƙar sana'ar.
Wata matar aure a Abuja ta bayyana halin da take ciki kasancewar mijinta ba ya kwanciyar aure da ita ko kadan. Ta ce aure ba lamari ne na tuwo ba akwai kwaciya.
Wasu mazauna jihar Neja sun bayyana irin jimami da halin da suka shiga bayan da wasu 'yan siyasa suka karbi lambobin asusunsu amma suka gaza ba su ko anini.
Yanzu muke samun labarin yadda wani basaraken Arewa ya yanki jiki ya fadi matacce a hanyarsa ta zuwa sallar Magriba a babban birnin tarayya Abuja, inji majiya.
Gwamnan jihar Edo ya bayyana bukatar al'ummar jiharsa da su ci gaba da karbar tsoffin takardun Naira duk da kuwa wasu mutane a wasu wurare basa karba a kasar.
Labarai
Samu kari