Shugaban majalisar dokokin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya fito ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi kan mashigar Hormuz.
Shugaban majalisar dokokin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya fito ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi kan mashigar Hormuz.
Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, da tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, sun haɗu da gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ranar Alhamis 26 ga watan Janairu
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP ya bayyana cewa idan aka zabe shi shugaban kasa zai yi amfani da man da aka gano a Bauchi don inganta jihar
Naja'atu Mohammed, tsohuwar hadimar Asiwaju Bola Tinubu wacce ta fita daga APC a baya-bayan ta bayyana cewa ta zabi Atiku kan Obi ne don yafi shi karbuwa a kasa
Wani matashi 'dan Najeriya ya koka kan abinda son kudinsa ya ja masa. Yace yayi nadama kuma ko a rayuwarsa ta gaba ba zai sake ba. Kwanaki suka rage ya mutu.
Babban faston cocin Deeper Life Bible Church, Fasto Williams Kumuyi, ya shawarci kiristoci a Najeriya su tashi su yi aiki bayan sunyi addu'a gabanin zaben 2023.
Jami'an hukumar yaki da masu cin hanci da rashawa da sauran laifuka makamantansu (ICPC) sun kama tsohon shugaban hukumar JAMB ta ƙasa, Mista Dibu Ojerinde.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, babban malamin addinin Islama a Najeriya ya bayyana alaka da ke tsakanin bature da bakin fata da kuma balarabe a duniyar nan.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai ya yi kira ga babban bankin Najeriya da ta duba yan karkara ta janye wa'adin da ta shimfida na daina karbar tsoffin kudi.
Wasu fusatattun matasa sun balle zanga-zanga a Kofar Kaura da ke jihar Katsina jim kadan bayan wucewar Buhari. Sun dinga jifan jami'an tsaro da motocin APC.
Labarai
Samu kari