Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Prof. Itse Sagay, goggagen lauya ya bayyana cewa umurnin kotun kolin kasa ya shafi kowa kuma gwamnan CBN Emefiele baya bukatar umurnin wani kafin ya bi umurnin
Wannan dan kasar Sin mazauni jihar Kano da ake tuhuma da kisan budurwa yar jihar Kano, Ummu Kulsum ya sake bayyana gaban kotu ranar Alhamis, 9 ga watan Maris.
Wata mata da ba ta jima da haihuwa ba ta ce daga baya ta gano har ta sake samun juna biyu ya kai watanni 5 amma ko kadan ba ta sani ba saboda tana shayarwa.
Rikici ya barke a banki yayin da wata mata ta gasawa dan sanda cizo yayn da yake kokarin tsiga tsakani a wani bankin Ogun. An maka ta a kotu saboda cizonsa.
Sanata Uzor Orji Kalu ya bayyana yadda akayi masa awon gaba da wayoyin sa a birnin tarayya Abuja, a wajen karɓar satifiket ɗin lashe wanda INEC ta shirya..
Wani matashi dan Najeriya ya ba da labarin yadda wani mai gidan da yake haya ya tashe shi watanni shida bayan ya kashe miliyoyin kudi wajen gyara masa gida.
Jaruman sojojin Najeriya na 13 Birgade, Calabar, karkashin Operation Akpakwu, sun ceto kwamishinan harkokin mata a Cross Rivers, Mrs Gertrude Njar da aka sace.
Yanzu muke samun labarin 'yan ta'addan ISWAP suka hallaka wani jami'in dan sanda da ke aiki a jihar Borno. An bayyana yadda lamarin ya faru a jihar da ke Arewa.
Yayin da ake maraba da hukuncin Kotun koli wanda ake ganin zai iya kawo wraka daga wahalar karancin kuɗi a hannu jama'a, yan kasuwa sun ce ba zasu karba ba.
Labarai
Samu kari