Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Yanzu muke samun labarin yadda aka sako mataimakin shugaban jam'iyyar APC na jihar Edo da 'yan sanda suka kama da sanyin safiyar yau Alhamis bisa wani zargi.
Yahudawan Najeriya sun ce ba za su amince da yadda ake ci gaba da sanya ranakun Asabar a matsayin ranakun gudanar da zabukan Najeriya ba, sun bayyana dalili.
Wasu miyagun 'yan fashin daji sun yi wa tawagar gamayyar jami'an tsaro kwantan bauna, sun halaka Manjo da wasu dakaru 4, sun kashe 'yan banga a jihar Neja.
Jama'ar kafar sada zumunta sun bayyana kaunarsu ga yadda za su yi amfani da damarsu na taimakon wata yarinya da wani ya tsinta a bakin titi tana zaune kawai.
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta sauyawa kwamishinonin ƴan sanda biyar da ta tura aiki a jihar Kano cikin mako ɗaya. Anyi wannan sauyin ne ana dab da zabe..
Mai neman zama mamba a majalisar dokokin jihar Ribas karkashin inuwar Labour Party, Boma Kasim-Agida, ya shaki iskar yanci kwanaki kaɗan bayan an sace shi.
Wani bidiyo ya hasko wata amarya a taron jama’a tana baje kolin girkinta. Jama’a da dama sun nuna adawarsu ga wannan al’ada na sanya amarya tuka tuwo a bikinta.
Mai magan da yawun shugaban kasa, Garba Shehu ya bayyana kadan daga abin da 'yan Najeriya suka ji bayan zaben shugaban kasa da kuma ayyana Tinub mai nasara.
Wasu kyawawan yan mata musulmai biyu sun ja hankalin mutane sosai a wajen wani bikin aure da yanayin takunsu. Yan matan sanye da hijabi sun girgije cikin salo.
Labarai
Samu kari