Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Yan sanda a jihar Enugu sun damke wasu mutane biyu kan mallakar jabun sabbin takardun naira. An kama Joseph Chinenye da Onyeka Kenneth Ezeja wurin siyan fetur.
Bayan na jihar Ebonyi, an kai harin kisa kan tsohon ministan Buhari kuma dan takarar gwamnan jihar Cross River, Usani Usani Uguru, a hanyarsa ta zuwa mahaifarsa
Wani dan jarida ya maka hukumar zabe mai zaman kanta INEC a kotu saboda gaza bashi katin zabensa. Ya ce dole a bashi katin zabe ko kuma a dage zaben bana duka.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC a zaben 2023, ya fada wa al'ummar jihar Ekiti cewa wadanda suka rufe musu kudi za su bude
A labarin da ke iso mu, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kai ziyara birnin Lafia a jihar Nasarawa domin bude wasu ayyukan da ya yi a jihar ta Arewa ta Tsakiya.
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai yace Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ba ya tausayin talakawan Najeriya
Suleiman Tambaya, dan takarar majalisar tarayya na mazabar Lere a Kaduna ya tsallake rijiya da baya, yayinda yan bindiga suka tafi gidansa a kauye cikin dare.
Biyo bayan zanga-zangar da matasa suka fara wanda ya si ya rikide zuwa rigima a garin Ibadan ranar Juma;a, gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya dakatad da kamfe.
Ajuri Ngelale, Babban mataimakin shugaban kasa na musamman kan harkokin al'umma, ya ce gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, ba ya fada wa Shugaba Buhari gaskiya
Labarai
Samu kari