Ganin buhu ya doshi N15, 000, FCCPC ta kaddamar da bincike mai tsanani a kan kamfanonin siminti saboda zargin magudi da dabarun tada farashi mai girma a Najeriya.
Ganin buhu ya doshi N15, 000, FCCPC ta kaddamar da bincike mai tsanani a kan kamfanonin siminti saboda zargin magudi da dabarun tada farashi mai girma a Najeriya.
Mawaki Davido ya ce zai iya yin caca da kuɗinsa kan sake zaɓen Tinubu a 2027, yana mai cewa rarrabuwar ‘yan adawa na ƙara wa shugaban ƙasa damar nasara.
Wasu 'yan bindiga sun kai hare-hare a kauyuka a Sokoto tare da kashe mutane 37 da raunata mutane da dama, daga bisani sun dawo don tarwatsa masu sallar jana'iza
Tun bayan cire tallafin man fetur da shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi, 'yan Najeriya ke tofa albarkacin bakinsu akan wahalhalun da suka tsinci kansu a ciki.
Babban basaraken masarautar Iwo a jihar Osun Oba Abdulrasheed Adewale Akanbi, ya shawarci shugaba Bola Tinubu da ya fara rabon kayan agaji ga ƴan Najeriya.
Yayin da shugaban kasa Bola Tinubu ya janye tallafin mai a Najeriya, kasar Benin ta shiga yanayin tsadar farashin mai duk da kuwa ba hadi tsakani. meye dalili?
Yan bindiga sun kai hari da kashe akalla mutane 10 da kuma raunata mutane da dama a kauyuka Janbako da Sakiddar a kananan hukumomi biyu da ke jihar Zamfara.
Zanga-zangar da kungiyar kwadago ke shirin yi kan cire tallafin man fetur da Shugaba Bola Tinubu ya yi ya hadu da gagarumin tangarda gabannin ranar Laraba.
Ƴan bindiga sun kai wani mummunan hari a ƙauyukan ƙaramar hukumar Maradun cikin jihar Zamfara. Ƴan bindigan sun sace ƴan mata 30 bayan sun halaka mutane da dama
Wata yar Najeriya ta koka a soshiyal midiya kan matsalar da take fuskanta a gidan aurenta. Ta ce mijinta na shekaru 15 ya fada masa cewa ita ba ajinsa bace.
Wata matar aure ta kai ƙarar mijinta a gaban kotu tana neman a raba igiyar auren da ke a tsakaninsu, saboda rashin sauke nauyin da ya rataya a kansa na aure.
Labarai
Samu kari