Shugaba Tinubu ya bukaci jam’iyyun siyasa su guji tashin hankali, kalaman kabilanci da addini, tare da mayar da hankali kan manufofi a zaben 2027.
Shugaba Tinubu ya bukaci jam’iyyun siyasa su guji tashin hankali, kalaman kabilanci da addini, tare da mayar da hankali kan manufofi a zaben 2027.
Davido ya ce ba zai nemi afuwar Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ba, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin na gwamnan ne wanda ya jawo cece-kuce.
Za a ji Gwamnatin jihar Kano ta ci gaba da rushe gine-ginen da aka yi a wurare mallakar Gwamnatin. A wannan dare an rushe ginin da aka yi a Otal ɗin Daula.
Kungiyar binciken kwakkwafi na Africa Check ya yi watsi da ikirarin cewa dan shugaban hukumar zabe, INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, ya hankace a kasar Saudiyya.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Borno, Alhaji Usman Jidda Shuwa ya riga mu gidan gaskiya, Shuwa shi ne sakataren gwamnatin Zulum kafin rantsar da shi a karo na biyu.
Bayan kammala mulkinsa, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya fadi adadin kudin da ya mallaka da kuma adadin dabbobin da yake dasu a halin yanzu da kuma a can baya.
Mata da miji, wasu wadanni sun ba hammata iska yayin da suke cikin dakinsu. Mutane da yawa a kafar sada zumunta sun bayyana yadda hakan ya dauki hankali sosai.
Wata mata ta bayyana yadda aure ya zame mata abin ban takaici a madadin alfahari yayin da take bayyana irin yanayin da ta shiga don kuwa bata yi sa'a ba kam.
Gwamnatin jihar Ondo ta ce rade-radin da ake na mutuwar Gwamna Rotimi Akeredolu ba gaskiya bane kuma cewa yana nan cikin koshin lafiya yana kuma aikinsa sosai.
Jami'in hukumar kiyaye hadura ta kasa (FRSC), Usman Ibrahim, wanda shi ne kwamandan FRSC a jihar Bayelsa, ya yi kira ga 'yan Najeriya kan komawa amfani da keke.
Dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar ya ba da kamalan caccaka ga shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu game da cire tallafinman fetur da aka yi a watan jiya.
Labarai
Samu kari