Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Wata uwa yar Najeriya ta tsinewa diyarta wacce ta amarce ba tare da ta fada mata ko ta gayyace ta ba, ta ce diyar tata za ta dandana kudarta kan abun da ta yi.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta tozarta saurayinta a bainar jama’a bayan ta zarge shi da cin amanarta da wata. Ta karbe waya da abun da ta siya mai.
Gwamnatin jihar Kaduna a ƙarƙashin gwamna Nasir Ahmed El-Rufai, ta ware miliyoyin kudi domin biyan hakkokin ƴan fansho da gratuti a jihar, ana dab da zabe.
Idan ajali ya yi kira dole a tafi, Allah ya yi wa wata ma'aikaciyar asibiti rasuwa awanni bayan da zo wurin aiki a Gusau, babban birnin jihar Zamfara yau .
Gwamnatin tarayya, a karshe ta tsayar da lokacin fara aikin kidaya yan kasar. Lai Mohammed, Ministan Labarai ne ya sanar da cewa a watan Mayu za a yi kidayan.
Waau bayanai da suka fito daga yankin kananan hukumomi biyu a jihar Neja sun nuna cewa yan ta'adda sun ci karensu babu babbaka a wasu kauyuka ranar Talata.
Labarin da muke samu daga majiya ya bayyana wasu masu ruwa da tsaki ke bayyana yiwuwar gwamnan Arewa ya siya kuri'u a zaben gwamnoni da ke tafe a makon nan.
Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya rantsar da mambobin majalisar gudanarwa 7 ta ICPC bayan ya sabunta naɗinsu a karo na biyu yau a birnin Abuja.
Wasu yan ta'adda da ba a san ko su wanene ba sun kashe mutane 10 a yayin wata sabuwar hari da suka kai garin Atyap da ke karamar hukumar Zangon Kataf a Kaduna.
Labarai
Samu kari