Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Magoya bayan jam'iyyar LP, a jihar Yobe ba su ji dadi ba sakamakon jira da suka yi don tarbar Peter Obi, dan takarar shugaban kasa da Baba-Ahmed amma basu zo ba
Chris Ngige wanda shi ne Ministan kwadago da samar da ayyuka, ya ce za ayi karin albashi nan da Mayun 2024 yayin da ya yi gargadi kan saba dokar aikin gwamnati
Ganin halin da ake ciki a yau, Muhammadu Buhari zai zauna da duka tsofaffin shugaban kasa, an tsaida lokacin da Majalisar Kolin Najeriya za tayi zaman gaggawa.
An kama waus manajojin banki da laifin boye sabbin Najeriya da aka basu don su rabawa mutane a kasar nan. An bayyana yadda suka shiga hannu a wannan lokacin.
Wata mata ta shiga jimami da kukan yadda dillali ya hada ta wani gidan da bata yi tsammani ba. Ta sha kuka lokacin da aka nuna mata yadda yake a ciki da waje.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya bayyana cikakken goyonsa ga sabon tsatin CBN na sauya takardun naira, ya ce shugaba Buhari ba zai cutar da mutane ba.
BAbban kotun tarayya dake birnin tarayyar Najeriya Abuja ta wanke 'dan gidan gwamnan jihar Bauchi, Shemsideen Bala Abdulkadir (Oil Sheikh) daga zargin sata.
A labarin da muke samu, kamfanin man fetur na NNPC ya bayyana lokacin da za a daina ganin karancin man fetur a Najeriya. Ya ce nan d amako guda komai zai kau.
Kungiyar yan kasuwan mai na Najeriya masu zaman kansu ta bayyana cewa ta hakura, ta fasa shiga yajin aikin da tayi niyyar yi a jihar Borno da kewaye a sanarwar.
Labarai
Samu kari