An kama tsohon shugaban ƙaramar hukumar Rogo ta Kano kan zargin sayar da allurar fentanyl ga matasa, yayin da kwamitin ya ce ya tattara hujjoji kan lamarin.
An kama tsohon shugaban ƙaramar hukumar Rogo ta Kano kan zargin sayar da allurar fentanyl ga matasa, yayin da kwamitin ya ce ya tattara hujjoji kan lamarin.
Kungiyar malaman jami'o'i ta ƙasa, ASUU ta kore batun tallafin man fetur a Najeriya, ta ce ba zai yuwu kana hako mai sama da shekara 70 amma baka iya tacewa ba.
Gwamnatin tarayya ta sanar da bayar da hutun ranar dimokuraɗiyya. Gwamnatin tarayyar ta bayyana ranar Litinin, 12 ga watan Yunin 2023, a matsayin ranar hutu.
Hukumar Alhazai Ta Najeriya (NAHCON), ta bayyana dalilinta na rage kwanakin da Alhazan Najeriya za su rika yi a Madina zuwa kwanaki biyar kacal, sabanin yadda.
Wani magidanci ya lallaba yana biyan buƙatar sa a wajen mai koyon aikin gyaraɓ gashi a wajen matar sa. Matar tana turo yarinyar gida domin yi mata aikace-aikace
An yi gumurzu yayin da 'yan bindiga suka sace wata yarinya mai shekaru bakwai a kauyen Yangoji da ke Kwali a babban birnin Tarayya Abuja a safiyar jiya Laraba.
Zababben Sanatan APC ya ba Bola Tinubu lakanin lakanin yadda zai huta da bashin da ya gada. Jimoh Ibrahim yana ganin Najeriya za ta iya biyan bashinta a kwanaki
Yanzu muke samun labarin yadda wata kotun Muslunci ta hukunta matasa biyu bisa zarginsu da aikata satar wayar hannu na wani mutumin da bai ji ba bai gani ba.
Tsohon wazirin Kano kuma babban limamin masallacin Juma'a na Fagge, Sheikh Nasir Muhammad Nasir, ya kwanta dama yana da shekara 87 a duniya bayan ya yi jinya.
Kotun shari'ar Musulunci da ke zamanta a jihar Kano ta gurfanar da wani matashi Ali Dan-Asabe a gaban kotu kan damun daliban makarantar Islamiyya da kayan sauti
Labarai
Samu kari