Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Wata mata ta bayyana a kafar sada zumunta, inda aka ga tana tallan kudi a bainar jama'a. Mutane sun nemi sanin ina take samo wadannan kudade masu ban mamaki.
Yan kasuwan man fetur masu zaman kansu a Najeriya sun bayyana cewa zasu rufe dukkan gidajen man su daga fadin kasar bisa kama karyar da gwamnati ke yi musu.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya gana a sirrance da gwamnan CBN, shugaban gwamnoni, Aminu Tambuwal da Atiku Bagudu kan karancin sabbin takardun naira uku.
Wani zanga-zanga ya barke a birnin garin Abeokuta, babban birnin jihar Ogun yai Talata inda matasa suka bazama cikin gari bisa karancin Naira da halin kunci.
Ministan Ayyuka da Gidaje, Babatunde Fashola ya ce yan Najeriya na cikin kunci saboda karancin sabbin takardun naira. Ya ce shi kansa ba shi da sabbin naira.
Wani dan takarar shugaban kasa a ADP, Sani Yabagi ya ce babu batun alheri game da sauyin kudi, kawai ana son hana yin zabe sahihi ne a Najeriya a 2023 da ake.
Abubuwa na kara tabarbarewa game da tsarin sauya takardun naira guda uku a Najeriya, a jihar Ogun wani basarake ya bar harabar Bankin GT bayan kin kula shi.
Bola Tinubu ya kwashi makudan kudade ya ba da ga ahalin mutanen da aka kashe a jihar Katsina yayin wani mummunan harin 'yan bindiga da ya auku a kwanakin baya.
Bidiyon ango da ya mayar da hankalinsa kacokan kan wayarsa a wajen shagalin bikinsu da amaryarsa ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. Jama'a basu ji dadi ba.
Labarai
Samu kari