Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Wata gobara ta tashi a wani ɓangare na wata babbar kasuwa a jihar Anambra. Gobarar dai ta laƙume shaguna da dama inda ta janyo asarar dukiya mai yawan gaske.
Gwamnatin Ganduje ta bayyana dage dokar hana fita da ta sanya a jihar Kano, inda tace kowa ya ci gaba da harkokinsa na yau da kullu, kamar yadda aka saba kawai.
Ƴan daban siyasa sun kai hari kan hedikwatar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Ƙano bayan an bayyana sakamakon zaben gwamnan jihar na ran Asabar
Wani magidanci ya shiga tashin hankali yayin da ya dauki kudi ya kai don ba da fansa, amma aka rike shi tare da ajiye shi sai ya kawo wasu manyan kudin da babu.
Kowane ma'aikacin Gwamnati zai samu karin 20% a kan albashin da ya saba karba a Legas. Karin da aka yi zai fara aiki tun daga watan Junairu, za a biya bashi.
Yadda sakamakon zaben gwamnan jihar Zamfara ke fitowa a zaben bana na ba da mamaki. An ce dan takarar PDP ne kan gaba a zaben na bana da aka yi a jihar Arewa.
Yanzu muke smaun labarin matakin da hukumar zabe ta INEC ta dauka game da sakamakon zaben gwamnan jihar da aka gudanar. inda tace bata amince dashi ba kawai.
Sarkin Musulmi a Najeriya ya bayyana raanr da ya kamata Musulmai su fara duba jinjirin watan Ramadana da ke tafe nan da kwanaki kadan ga mai rai da lafiya.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsageru suka yi awon gaba da wasu manyan jami'an hukumar zabe ta INEC da ke dauke da sakamakon zaben da aka yi a Maradun.
Labarai
Samu kari