Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Asusun ba da lamuni na duniya watau IMF ya shawarci babban bankin Najeriya ya duba yuwuwar ɗaga wa'adin haramta amfani da tsaffin takardun naira saboda dalilai.
Muhammadu Buhari ya amince da wasu nadin mukamai da aka yi, Ma’aikatar ilmi ta ce an nada Dr. Paul-Darlington Ndubusi, Dr. Duke Okoro da Farfesa Mohammed Magaji
Wani bidiyo mai tsuma zuciya da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wata budurwa ta fashe da kuka tare da cewar za ta warware wani sirri da ke boye.
An yi gagarumar arangama tsakanin mayakan Boko Haram da mayakan ISWAP a yankunan Kuwa Nguori da kauyen Ngoldiri dake kusa da Timbuktu da ke Damboa a Borno.
Gwamna El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana abin da gwamnonin Najeriya suka roki Buhari ya yiwa talakawan kasar nan. Ya ce sun roki ya bari ake kashe Naira.
Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ambasada Ahmad Nuhu Bamalli a ranar Juma'a da ta gabata ya aurar da diyarsa, Gimbiya Fatima Nuhu Bamalli ga angonta Abubakar Audu.
Dan takarar kujerar shugaban kasan Najeriya na jam'iyyar APC ya saki wani sabon sako dake nuna ba ya tare da shugaba Muhammadu buhari bisa lamarin sauya Naira.
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto sun tabbatar da cafke wasu 'yan daban siyasa har su 10 a yankunan Kangiwa Square da Hubbare a jihar. An aika su magarkama.
Wasu yan bindiga sun kai mummunan hari Rugan Ardo da ke karamar hukumar Kagarko ta jihar Kaduna inda suka kashe wani limami, dan Ardon garin da sace mutum 14.
Labarai
Samu kari