Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya ba bankunan ajiyar kuɗi da su fara rabawa mutane tsofaffin takardun kuɗi na N1000, N500 da N200 domin a samu wadatuwar su..
Karancin Kudi: Kungiyar Kwadago Ta Kasa ta Umarci Duk wani maaikaci daya fita Zuwa Zanga Daga Litinin Mai Zuwa, A Kowacce jiha talatin da shida dake Najeriya
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an ga jinjirin watan Ramadana a Najeriya a wasu yankuna daban-daban na kasar. Rahoto ya bayyana meye sarki zai iya fada.
Mai magana da yawun zababben shugaban kasa, Tunde Tahman ya bayyana kasashe da kuma dalilan da suka sa Bola Ahmed Tinubu ya yi tafiya zuwa kasar waje jiya.
Wasu masu garkuwa sun sace mutane uku a hare-hare daban-daban da suka kai a karamar hukumar Asa na jihar Kwara. Rudunar yan sanda ta tabbatar da afkuwar lamarin
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan ta'addan ISWAP suka shiga tashin hankali dalilin hallaka musu manyan dakaru. An fadi yadda suka yiwa manyansu jana'iza.
Gwamnan Ribas Nyesom Wike ya ba wa kafar watsa labarai ta Daar Communication mai AIT/Ray Power FM awa 48 su tattara kayansu su bar ginin da suke ciki a Fatawal
Wasu bayanai da muka samu sun nuna cewa wasu yan ta'adda sun yi wa yan banga kwantan bauna, sun sheka akalla guda 51 a karamar hukumar Maru, jihar Zamfara.
Wata coci a jihar Kaduna, ta rabawa musulmai masu ƙaramin ƙarfi kayayyakin abinci ana dab a fara azumi. Musulmai sama da 1000 ne dai suka amfana da rabon..
Labarai
Samu kari