Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta sanar da cewa a ranar 20 ga Yunin 2026 za a yi zaben cike gurbi a Kano, Kebbi, Ekiti, Enugu, Nasarawa a Najeriya.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta sanar da cewa a ranar 20 ga Yunin 2026 za a yi zaben cike gurbi a Kano, Kebbi, Ekiti, Enugu, Nasarawa a Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Malam Nuhu Ribaɗu ya karba daga Babagana Munguno, a matsayin sabon mai bai wa shugaban ƙasa Tinubu shawara kan harkokin tsaron ƙasa NSA, ya ɗauki alkawari.
Masana lafiya sunyi magana ko kuma sun tofa albarkacin bakinsu kan wanda suke da kokarin rike fitsari da sunan jarumta, ko kin yinsa yayin da suke jin sa..
wani bincike da wata mujalla a kasar birtaniya take gudanarwa ya bayyana jami'oin Nigeria guda goma a cikin wasu jami'oi da suke a matsayi na sama-sama a list
Gwamnatin Tarayya ta sanar da ranakun hutun babbar sallah ta shekarar bana. Ta ayyana ranar Laraba, 28 ga watan Yuni, da ranar Alhamis, 29 ga Yuni a matsayin.
Mukaddashin sifetan yan sanda na ƙasa, IGP Olukayode Egbetokun, na ganawa yanzu ɗa haƙa da kwamandojin Police Mobile Force 79 a hedkwatar yan sanda dake Abuja.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da gano wani sansani da ake haihuwar jarirai ba bisa ka'ida ba da kuma safarar mutane a jihar Adamawa da ke Najeriya.
Wani jami'in ɗan sanda ya shiga hannun hukuma bayan ya yi yunƙurin halaka abokin aikins a jihar Kaduna. Ɗan sandan dai ya shaƙe abokin aikin nasa ne da igiya.
Yan sanda da taimakon mutanen gari sun samu nasarar tsamo gawarwakin ɗaliban ABU da wani ɗalibi ɗaya a ruwa kwana biyu bayan haɗarin jirgin ruwa a Kalaba .
Hukumar samar da wutar lantarki ta Abuja (AEDC) ta karyata rade-radin da ake yadawa cewa tana shirin kara kudin wuta a watan Yuli mai kamawa saboda sauye-sauye.
Labarai
Samu kari