Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
A rahoton da muke samu, an bayyana yadda wani gini ya fadi kan mutane a jihar Legas, yanzu haka suna cikin tashin hankali a wani asibiti mai zaman kansa.
Rahoto ya bayyana cewa, sojoji sun kwace mulki a kasar Kongo da ke tsakiyar Afrika. An bayyana gaskiyar abin da ke faruwa a kasar da shugaban mai dogon zamani.
Tun bayan kirkirar bankin CBN a 1958, an Yi Gwamnonin bankin guda 13 wanda su ka yi aiki tare da shugabannin kasar daban-daban kuma a lokuta daban-daban.
Gwamnatin Tarayya ta sake gayyatar Kungiyar Kwadago ta Kasa, NLC don dakile shirinsu na shiga yajin aiki bayan kammala na gargadi a farkon wannan watan.
Gwamnan jihar Kwara ya yabawa shugaban kasa Tinubu kan yadda ya dauko 'yar jiharsa ya ba ta minista haka kawai. Ya ce ta cancanci wannan kujera sosai.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Zamfara ta sanar da ranar da za ta ƴanke hukuncinta kan ƙalubalantar nasarar Dauda Lawal da Bello Matawalle ke yi.
Hukumar da ke da ke da alhakin yanke albashin ma'aikata da ƴan siyasa a Najeriya, RMAFC ta bayyana albashin da Shugaba Tinubu yake samu a kowane wata.
Gwamnan jihar Kano ya bayyana daukar ma'aikatan da za su yi aikin don tabbatar da an kawo sauyi a lamarin tsafta a jihar. Ya dauki ma'aikata sama da 4500.
Wani mummunan hatsarin mota da ya auku akan titin hanyar Legas-Ibadan ya salwantar da rayukan fasinjoji mutum biyar, yayin da wasu da dama suka samu raunika
Labarai
Samu kari