Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Ƙungiyar SERAP ta maka shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu a gaban kotu kan wasu tsaffin gwamnoni ministocinsa da ke karɓar fansho daga asusun jihohinsu.
Wani direban adaidaita sahu ya sha jinjina daga wajen yan Najeriya a soshiyal midiya bayan ya mayar da tsabar kudi naira miliyan 15 ga wani fasinja.
Majalisar dattawa ta fito fili ta musanta rahotannin da ke yawo cewa wasu daga cikin ƴan majalisar na shirin tumɓuke Akpabio daga shugabancin majalisar.
Hukumar NEMA ta bukaci mazauna jihar Lagas da su yi taka-tsan-tsan saboda ci gaba da samun ruwan sama daza a dauki tsawon awanni ana yi. An samu ambaliyar ruwa.
A cewar rahoton ƙididdiga na hukumar ƙididdiga ta ƙasa ta fitar, jihohin Kogi, Legas da Rivers su ne jihohin da suka fi ko ina tsadar rayuwa a Najeriya.
Masu garkuwa da mutane sun hari kauyen Dogon Noma da ke Maro, a karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna, inda suka kashe mutum biyu tare da garkuwa da wasu uku.
Oluwo na Iwo, Oba Abdulrasheed Akanbi, ya ce abun da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya yi wa sarakunan Oyo, ba zai iya gwada shi a kan sarakuanan arewa ba.
Hankali ya tashi da aka ji kara a cikin injin jirgin saman Bombadier Global Express 6000 a MMIA. Gwamnan jihar Osun ya na cikin jirgin da ya samu cikas a Legas.
Majalisar Yarbawa ta duniya ta bukaci daukacin sarakunan kudu maso yamma da su tube gaba daya sarautar da Obasanjo ke da su idan ya ki ba da hakuri.
Labarai
Samu kari