Jam’iyyar APC mai mulki ta doke ɗan takarar ADC, Ambasada Dare Bejide, a rumfarsa ta zaɓe da ke Ilawe-Ekiti, inda APC ta samu ƙuri’u 140, ADC kuma 37.
Jam’iyyar APC mai mulki ta doke ɗan takarar ADC, Ambasada Dare Bejide, a rumfarsa ta zaɓe da ke Ilawe-Ekiti, inda APC ta samu ƙuri’u 140, ADC kuma 37.
Jarumar Kannywood, Nafisah Abdullahi ta bayyana cewa zaman aure ba ya gabanata a yanzu. Ta ce aure kamar zama a yi wa namiji bauta ne ita kuma bata shirya haka ba.
Ƴan bindiga sun yi awon gaba da tsohon shugaban kwalejin ilmi a jiahr Ogun a wani farmaki da suka kai. Ƴan bindigan dai sun tsohon shugaban ne tare da matarsa.
Gwamnonin Kwara da Ogun sun amince da tallafin N10,000 duk wata ga ma'aikata a jihohinsu domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur da Shugaba Tinubu ya yi.
Kotu ta sanya ranar da za ta yanke hukunci kan ƙarar da tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya shigar na neman a hana hukumar PCACC cafke shi.
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya cire tallafin mai a kasar, an samu raguwar amfani da man fetur a kasar kamar yadda aka saba gani a baya kafin cire tallafin mai.
Cakwakiyar da dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, ya samu kansa a ciki tana ɗauke da abubuwa guda biyar, da yakamata ku sani.
Jami'an hukumar tsaro DSS sun sake damƙe tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, inda suka yi awon gaba da shi bayan kammala zaman Kotu a Legas.
Hukumar Hisbah ta samu nasarar cafke wasu matasa su biyu da ake zarginsu da shirya auren jinsi a jihar Kano. Matasan sun shiga hannu ne bayan bidiyonsu ya fito.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Suke ya bayyana yadda Aliko Dangote ya masa halacci tare da ba shi shawarar neman gwamna da kuma daukar dawainiyarshi a jihar.
Ƴan bindiga sun addabi jihar Neja da kai hare-hare. Ƴan bindigan sun sake kai wani hari inda suka sace wasu mutane da raunata jami'an tsaro da ƙon musu motoci.
Labarai
Samu kari