Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Wani malamin addini Musulunci a jihar Kwara ya gargadi Musulmi kan runtumo bashin dabba a lokacin sallah don yin layya, ya ce hakan ba dole ba ne a addini.
Jami'ar BUK ta sanar da karin kudin karatu ga masu yin digiri da digirgir, an fahimci cewa kudin rajista, kama hayan daki da karbar satifiket duk sun tashi
Rundunar sojin sama (NAF) ta kai harin luguden wuta kan maɓoyar 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno ranar Litinin, 26 ga watan Yuni, 2023, sun sheke da yawa.
Iyayen wata matashiya mai suna Aishatu Dauda sun mika ta ga jami'an 'yan sanda bisa zargin jefar da 'yarta da ta a farkon watan Yuni da muke ciki a jihar Gombe.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta koka a soshiyal midiya bayan tsohon saurayinta ya yi mata ciki. Ta ce iyayenta sun nemi ta tattara ta bar masu gidansu.
Babu mamaki Bola Ahmed Tinubu ya fatattaki Shugabannin ma’aikatu da cibiyoyin gwamnati. Wasu su na rike da mukamansu tun bayan da Muhammadu Buhari ya hau mulki.
Kungiyar Gamayyar Arewa maso Gabas (NEPC) ta roki al'ummar Musulmi da su yafewa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima kan kalamansa da ya yi yayin wani taro
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wata mai siyar da gwanjo ta fashe da kuka bayan ta siya kayayyaki na N250,000 amma ta ga tarkace.
Bankin duniya ya amince da bukatar gwamnatin tarayya karkashin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na cin bashin $500m don taimakawa shirin tallafawa rayuwar mata.
Labarai
Samu kari