Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Wani waliyyin amarya ya zabga abun kunya a gaban mutane da surikansa bayan ya sace kuɗin sadakin amarya ana dab da ɗaura a cikin wani masallaci a jihar Kano.
Za a rika tatsar masu motoci, babur da tireloli a kan takardar da ke nuna mallakar abin hawa. Gwamnatin tarayya za ta fara bada takardar shaidar POC daga Yuli.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour ya caccaki gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf kan rushe gine-gine da yake yi a jihar, ya ce ya kamata a yi uzuri.
An yi rashin babban kwamandan hukumar tsaro ta Amotekun a jihar Ogun, CP David Akinremi. Babban kwamandan ya mutu ne bayan ya kwashe dogon lokaci yana jinya.
Ƴan bindiga sun sake kai hari a ƙauyen Kerang cikin ƙaramar hukumar Mangu ta jihar Plateau. Ƴan bindigan sun halaka mutum biyar a mummunan harin da suka kai.
A yau Talata, Sheikh Musa Lukuwa, ya jagoranci yi wa mahaucin nan, Usman Sallah kuma aka kaishi makwancinsa bayan mutane sun kashe shi bisa zargin ɓatanci.
Bankin Duniya a ranar Litinin ta amince da ba wa Najeriya karin bashin kudade har $500m, wannan shi ne karo na biyu da Tinubu ya karba tun bayan rantsar da shi.
Sabuwar gwamnatin jihar Zamfara ta ce ko alama ba zata bi sawun tsohuwar gwamnatin Matawalle wajen jawo yan bindiga da tattaunawa neman zaman lafiya da su ba.
Wata mummunar gobara ta tashi a gidan shugaban ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa (NLC), Joe Ajaero, a jihar Legas. Gobarar ta ƙone komai ƙurmus a gidan bayan tashinta.
Labarai
Samu kari