Jami’ar Northwest University Kano ta musanta wani bidiyo da ke zargin Sarki Sanusi II da gazawar karatu, tana mai cewa ikirarin ƙarya ne kuma ba shi da tushe
Jami’ar Northwest University Kano ta musanta wani bidiyo da ke zargin Sarki Sanusi II da gazawar karatu, tana mai cewa ikirarin ƙarya ne kuma ba shi da tushe
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Wani magidanci, Mista Williams ya shiga hannu bisa zargin yana da hannu a mutuwar ɗiyarsa 'yar shekara 12 ta yanayi mai ban tausayi a gonarsa a Nasarawa.
Ƴan bindiga sun yi awon gaba da wani manomi lokacin da yake dawowa daga gona tare da ɗiyarsa jihar Kwara. Ƴan sanda sun tabbatar da aukuwar lamarin.
Wasu tsagerun yan bindiga sun halaka jami'an tsaro akalla takwasa a wani kazamin harin rashin imani da suka kai musu a jihar Imo da ke kudancin Najeriya.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta zaryar da hukinci kan ƙarar da tsohon sanata Adamu Bulkachuwa ya shigar ta neman a hana ICPC bincikarsa.
Kamfanin man fetur na ƙasa NNPCL ya girgiza ɓangaren ma'aikatansa, ya sanar da sallamar duk wanda ya rage masa kasa da watanni 15 ya yi ritaya daga aiki.
Wasu miyagun 'yan bindigan daji sun tafka mummunaɗ ɓarna yayin da suka kai farmaki mai muna kan ƙauyuka 7 da ken kan iyaka a jihohon Kebbi da Sakkwato.
Wata uwa mai bukata ta musamman ta yi nasarar haihuwar lafiyayyen yaro kuma ta wallafa bidiyon kyakkyawan yaron a dandalin TikTok domin nunawa mabiyanta.
Gwamnatin jihar Katsina ta amince da tube Sarkin Kuraye, Alhaji Abubakar Abdullah kan daura aure ba bisa ka'ida ba wanda daya daga cikinsu ke dauke da cuta.
tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya yi martani kan sojar gonar da ta yi ikirarin ita matarsa ce. Taiwo ta ba da hakuri a madadin sa kan abun da ya yi a Oyo.
Labarai
Samu kari