Kimanin sojoji mata 30 na kasar Isra’ila sun kamu da amai, gudawa da ciwon ciki a sansaninsu, yayin da aka dakatar da atisaye tare da fara bincike.
Kimanin sojoji mata 30 na kasar Isra’ila sun kamu da amai, gudawa da ciwon ciki a sansaninsu, yayin da aka dakatar da atisaye tare da fara bincike.
Dakarun sojojin Najeriya sun kama kwamandan masu garkuwa da mutane a Enugu tare da kwato AK-47 guda huɗu, magazin bakwai da harsasai 133 a wani daji.
Cikakkun sunayen filaye 165 da ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya soke takardun filayensu sun bayyana. Peter Obi cikin wadanda aka kwace filayensu.
Sanata Sharafadeen Alli ya yi ta'aziyyar mutuwar shugabar matan APC a mazabar sanatan Oyo ta arewa, Princess Adebowale Atoyebi, wacce ta mutu ranar Alhamis.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki a jihar Kogi inda suka yi awon gaba da wani babban likita. Ƴan bindigan sun kira waya sun nemi a ba su maƙudan kuɗin fansa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu tsagerun 'yan bindiga sun sheƙe jami'an tsaron da ke kan bakin aiki har uku a yankin ƙaramar hukumar Ovia a jihar Edo.
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwang, ya bayyana cewa akwai ayar tambaya da kashin kaji a jikinsu wasu 'yan siyasa dangane da kashe-kashen da ake a Filato.
Jami'an tsaro sun cafke matasa uku da ake zargin sun yi hayaniya da tayar da hankali a kusa da gidan minista Nyesom Wike a birnin Tarayya, Abuja.
Rundunar 'yan sanda a jihar Zamfara ta cafke wani da ake zargi da kashe dan jarida Hamisu Danjinga da aka samu gawarsa a bayan gidansa wanda ake zaton sace shi.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta saki hotunan wani katafaren gida a Twitter sannan ta yi ikirarin cewa miliyan 1.5 za a siyar da shi. Mutane sun yi martani.
Rundunar sojin Operation Sace Haven sun samu nasarar gano wata masana'anta da aka ɗauki tsawon shekaru ana ƙera makamai a Jema'a da ke kudancin jihar Kaduna.
Labarai
Samu kari