Zakakuran sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar bayan artabu da ‘yan bindiga a karamar hukumar Matazu ta jihar Katsina.
Zakakuran sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar bayan artabu da ‘yan bindiga a karamar hukumar Matazu ta jihar Katsina.
Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Joy Bishara wacce ta na daya daga cikin 'yan matan Chibok da suka kubuta a hannun 'yan Boko Haram ta samu mijin aure a kasar Amurka bayan kammala digiri a can.
Hukumar NDLEA reshen jihar Kano ta yi nasarar yin wani gagarumin kamu na buhunan tabar wiwi 116 a jihar. Hukumar ta ce jami'anta sun shafe kwanaki suna bibiyar.
Hukumar tsaron farin kaya (DSS) ta taso ƙeyar dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, zuwa babbar Kotun tarayya da ke zama Ikoyi.
Wani bidiyo mai ban mamaki ya bayyana na wasu tagwayen maza da suka auri tagwayen mata sannan suka haifi yan bibbiyu a tsakanin awanni 48. Ya faru ne a 2015.
Jamia'an 'yan sanda sun bazama neman wasu da ake zargin sun sace wani kasurgumin Boka a jihar Anambra, an rasa rayuka yayin sace bokan a dakin otal din shi.
Jami'an rundunar sojin Operation Hadarin Daji sun samu nasarar daƙile shirin yak bindiga na kai farmaki sansanin sojoji a Zamfara kuma sun halaka mutum Bakwai.
Bidiyon wani mutum a kan babur mai cin mutum 7 da ke aiki da lantarki yana karade gari ya dauka hankali. Ana ganin shine mafita ga tsadar man fetur a Najeriya.
Mataimakin shugaban jami'ar Abuja, Farfesa Abdul Rasheed Na'Allah ya ce dole ko wane dalibi ya yi rijista da kamfani kafin kammala digiri don rage rashin aiki.
Wani mummunan hadarin mota da ya faru a jihar Jigawa, ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutane 7 gami da jikkata wasu 5. Hadarin dai ya faru ne ranar Litinin, da.
Labarai
Samu kari