Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin Legas ta umarci tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Arthur Okowa, ya yi bayanin yadda ya kashe N200bn a jihar.
Gwamnan jihar Jigawa ya janyo hankalin ƴan Najeriya cewa su ƙara haƙuri da wahalhalun da su ke sha a ƙarƙashin mulkin Shugaba Tinubu, domin daɗi na nan tafe.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi. Ya yi martani mai zafi kan taƙaddamar da jami'an DSS da na NCoS suka yi kotu kan Emefiele.
Wani dan Najeriya da ke zaune a kasar Canada ya yi amfani da albashinsa na farko a kasar wajen siyan mota kirar Honda Civic, ya garzaya TikTok don yin murna.
Wasu yan mata yan Najeriya uku da suka fito daga ciki daya sun zama matukan jirgin sama. Hotonsu ya bayyana kuma tuni suka yadu a dandalin soshiyal midiya.
Wani hazikin dan kasuwa ya shigo da kekuna don siyar da su ga yan Najeriya da ke neman wasu hanyoyin zirga-zirga saboda tashin gauron zabi da man fetur ya yi.
An haramtawa yan kasuwar waya ta Farm Centre da ke jihar Kano lika hotuna ko sauraron wakokin shahararren mawakin Najeriya, Davido a shagunansu saboda batanci.
Lloyd Ekweremadu, 'dan tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Ekweremadu, wanda ya aka yankewa hukunci a Birtaniya ya samu kwamishina a jihar Enugu.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsageru suka hallaka malamin Izala tare da wasu mutane biyar a jihar Kaduna. An bayyana yadda lamarin ya faru a makon nan.
Labarai
Samu kari