Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
'Yan Najeriya sun shiga mamakin yadda Bola Tinubu na Najeriya ke wasa da jikokinsa a wani yanayi mai daukar hankali. Sun bayyana martani mai daukar hankali.
Wani sabon mummunan rikicin ƙabilanci ya sake ɓarkewa a jihar Taraba, inda rayukan mutum 50 suka salwanta. Rikcin ya barke ne a tsakanin Karimjos da Wurkuns.
Wani mummunan hatsarin mota da ya auku a jihar Osun, ya yi sanadiyyar salwantar da rayukan mutum biyu. Hatsarin motan dai ya auku ne kan titin hanyar Ife-Ondo.
An shiga jimami a cocin The Evening Church da ke a birnin Uyo na jihar Akwa Ibom, bayan mutuwar babban Faston cocin, Runcie Mike, wanda ya mutu ranar Asabar.
Matashi dan Najeriya ya bayyana dalilin da yasa ya rabu da sabuwar budurwarsa. Ya ce sam bata kware a harkar rubutu ba wanda shine abun da ya fi bata masa rai.
Yan bindiga sun kashe Faston RCCG tare da yin garkuwa da mutane 7 yayin da ake tsaka da bauta a cocin Abule-Ori, karamar hukumar Obafemi Owode ta jihar Ogun.
Biyo bayan rattaɓa hannun kan dokar ba ɗalibai bashi a Najeriya a tsakiyar watan Yuni, jami'o'i da dama sun sanar da ƙara kuɗin makarantarsu fiye da kaso 100%.
Wata kotun daukaka kara a Calabar ta tabbatar da hukuncin daurin shekaru 235 da aka yankewa wani dan damfara ta intanet kan aikata zamba na naira miliyan 525.
Wata matashiya ya yi fice a soshiyal midiya sakamakon auren wani dan Koriya da ta yi. Bidiyo da hotunan shagalin bikin da aka yi a al’adance ya yadu burge.
Labarai
Samu kari