Ana matsa wa tsohon Gwamnan Gombe, Sanata Muhammad Danjuma Goje, ya fice daga APC zuwa PDP domin ya taimaka wa Ali Isa Pantami a zaɓen shekarar 2027.
Ana matsa wa tsohon Gwamnan Gombe, Sanata Muhammad Danjuma Goje, ya fice daga APC zuwa PDP domin ya taimaka wa Ali Isa Pantami a zaɓen shekarar 2027.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Kungiyoyin kwadago sun umarci dukkan kawayensu da rassansu na jihohi su rufe harkokin tattalin arziƙin Najeriya daga ranar Talata 3 ga watan Oktoba, 2023.
Rundunar sojin Najeriya ta yi ajalin kasurgumin kwamandan kungiyar Boko Haram, Ari Ghana a Borno yayin kai wani farmaki da su ka yi a karamar hukumar Gwoza.
Majalisar dattawa ta fara aikin tantance Yemi Cardoso a matsayin wanda zai maye gurbin Godwin Emefiele a shugabancin babban bankin Najeriya (CBN).
Kamfanin mai na NNPC na bin gwamnatin Shugaba Tinubu bashin Naira tiriliyan bakwai na tallafin mai wanda gwamnatin ba ta iya biyan kamfanin ba na tsawon lokaci.
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin tarayya Abuja, ta hana majalisardokokin jihar Ondo daga tsige mataimakin gwamnan jihar, Lucky Aiyedatiwa.
Wata attajiran mata da ta yi shekaru a kasar Amurka ta rasa komai bayan ta koma gida Afrika. A bidiyon, mata ta fashe da kuka yayin da ta ba da labarinta.
Kungiyar 'Yan Kasuwa ta TUC ta caccaki Bola Tinubu kan alkawuran da ya ke yi ba tare da cikwa ba, shugaban TUC, Festus Osifo shi ya bayyana haka a Abuja.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Gombe ta zartar da hukuncinta kan ƙarar da jam'iyyar ADC ta shigar tana ƙalubalantar nasarar gwamnan Inuwa Yahaya.
Yan bindiga sun harbi dalibai uku sannan suka sace wata daliba a Kwalejin Kimiyya da fasaha ta Isa Mustapha Agwai da ke garin Lafia a Jihar Nasarawa.
Labarai
Samu kari