Tsohon mataimakin darakta a hukumar tsaron farin kaya ta kasa (DSS), Dennis Amachree, ya yi bayani filla-filla kan mutuwar marigayi Janar Sani Abacha.
Tsohon mataimakin darakta a hukumar tsaron farin kaya ta kasa (DSS), Dennis Amachree, ya yi bayani filla-filla kan mutuwar marigayi Janar Sani Abacha.
Gwamnonin Kwara da Ogun sun amince da tallafin N10,000 duk wata ga ma'aikata a jihohinsu domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur da Shugaba Tinubu ya yi.
Kotu ta sanya ranar da za ta yanke hukunci kan ƙarar da tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya shigar na neman a hana hukumar PCACC cafke shi.
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya cire tallafin mai a kasar, an samu raguwar amfani da man fetur a kasar kamar yadda aka saba gani a baya kafin cire tallafin mai.
Cakwakiyar da dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, ya samu kansa a ciki tana ɗauke da abubuwa guda biyar, da yakamata ku sani.
Jami'an hukumar tsaro DSS sun sake damƙe tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, inda suka yi awon gaba da shi bayan kammala zaman Kotu a Legas.
Hukumar Hisbah ta samu nasarar cafke wasu matasa su biyu da ake zarginsu da shirya auren jinsi a jihar Kano. Matasan sun shiga hannu ne bayan bidiyonsu ya fito.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Suke ya bayyana yadda Aliko Dangote ya masa halacci tare da ba shi shawarar neman gwamna da kuma daukar dawainiyarshi a jihar.
Ƴan bindiga sun addabi jihar Neja da kai hare-hare. Ƴan bindigan sun sake kai wani hari inda suka sace wasu mutane da raunata jami'an tsaro da ƙon musu motoci.
Mun kawo sunayen ‘Yan siyasan Kaduna da Uba Sani yake so ya nada a Kwamishoni. Gwamnan ya aika sunan Auwal Musa Shugaba, Shizzer Nasara Bada da Sule Shu’aibu.
Labarai
Samu kari