Prophet Elijah Bamidele ya yi hasashe kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Malamin addinin ya bayyana cewa an nuna masa wanda zai hau kan mulki.
Prophet Elijah Bamidele ya yi hasashe kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Malamin addinin ya bayyana cewa an nuna masa wanda zai hau kan mulki.
Tsohon jami'in DSS Dennis Amachree ya ce nadin Isa Pantami ya bayyana gibin tantance tsaro, yana zargin siyasa ta rinjayi shawarwarin hukumomin tsaro.
Za a samu labarin yadda Hukumar NDLEA mai yaki da safara da harkar miyagun kwayoyi ta damke wani Ahmed Mohammed da wasu mutane dauke da tulin kwayoyi.
Ma'aikatan jinya na kungiyar ma'aikatan jinya da unguwar zoma ta kasa, reshen birnin tarayya Abuja, sun fito zanga-zanga domin nuna adawa da dokar hukumar NMCN.
Hukumar IMF ta bai wa Shugaba Tinubu shawara kan cire tallafin mai da wutar lantarki inda ta bukaci a cire gaba daya saboda kudaden da ake kashewa.
Gwamnatin jihar Zamfara ta dauki matakin da zai taimaka wajen kawo karshen matsalar rashin tsaro a jihar. Gwamnatin ta haramta sayar da fetur a jarkoki.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce gobara ta kone ofishin ‘yan sanda reshen karamar hukumar Nasarawa.Har yanzu ba a gano musabbabin faruwar lamarin ba.
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Isa Yuguda, ya ce wasu gurbatattun ‘yan siyasa ne suka haifar da faduwar darajar Naira a kasuwar duniya ta hanyar boye kudin a gidajesu.
Hukumar jin dadin Alhazai ta koka yayin da alamu suka nuna ba za ta iya cike gurbin yawan kujeru da aka ba ta ba na aikin hajji a wannan shekara.
Gwamnatin jihar Kano da rundunar 'yan sandan jihar sun tabbatar da daukar matakan tsaron da suka dace kan ziyarar uwargidan Shugaba Tinubu, Remi Tinubu.
Daga N30, 000, mafi karancin albashi zai iya dawo N1000000. Idan ba a shawo kan hauhawar farashi ba, NLC za ta kawo dogon buri wajen maganar karin albashi.
Labarai
Samu kari