Rahotanni sun ce Trump ya dakatar da shirin kai sabbin hare-hare kan Iran, yayin da Amurka ke ba diflomasiyya dama amma ta ci gaba da shirye-shiryen soja.
Rahotanni sun ce Trump ya dakatar da shirin kai sabbin hare-hare kan Iran, yayin da Amurka ke ba diflomasiyya dama amma ta ci gaba da shirye-shiryen soja.
Tsohon jami'in DSS Dennis Amachree ya ce nadin Isa Pantami ya bayyana gibin tantance tsaro, yana zargin siyasa ta rinjayi shawarwarin hukumomin tsaro.
'Yan Najeriya sun bayyana bacin ransu bayan ganin yadda Super Eagles ta fadi a wasan karshe na AFCON 2023, sun ce laifin shugaban kasa Tinubu ne.
Gwamnan jihar Ekiti ya bayyana bukatar a yiwa 'yan Najeriya ka'ida wajen amfani da kafafen sada zumunta duba da yadda batutuwa ke yawa ba tare da tacewa ba.
Yayin da al'ummar Najeriya ke kokawa saboda tsadar rayuwa, wasu magidanta sun dauki matakin tserewa daga gidajensu saboda gudun daukar dawainiyar iyalinsu.
'Yan wasan Super Eagles za su samu goyon bayan mataimakin shugaban kasa a wasan karshe na AFCON da ake bugawa a halin yanzu. AN bayyana yadda aka yi.
Dillalan tabar wiwi a kasar Moroko sun ce sun yanke hulda da Isra'ilawa saboda gallazawa 'yan Falasdinu a kwanan nan bayan barkwar yaki a yankin.
Hatsarin jirgin sama ya ritsa da shugaban Access Holdings, Herbert Wigwe, da matsarsa da dansa a Amurka. Lamarin ya faru ne a California, kasar Amurka ranar Juma'a.
Jami'an Hukumar Hisbah na jihar Kano sun kama wata babban mota makare da kwalaben giya 8,600 da ta fito daga Kaduna sannan sun kama karuwa 15 a sassan Kano.
Wata kungiya mai suna Northern Ethnic Youth Group Assembly (NEYGA), ta bukaci tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, da ya mika kansa wajen hukumar EFCC.
'Yan jihar Kano na ci gaba da bayyana kokensu a daiai lokacin da aka rasa samun rigar 'yan kwallon Super Eagles a duk fadin jihar yayin da aka zo karshen wasa.
Labarai
Samu kari