Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
An bayyana yaadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hallaka wani dan banga a jihar Bauchi yayin da ake ci gaba da jimamin kisan wasu da yawa a jihar Arewaci.
An bayyana yadda wasu mutane suka mutu a hanyar Kaduna zuwa Abuja a ranar Lahadi, Atiku ya shiga damuwar da ta sa ya fito ya yi magana a kan wannan lamarin.
Yan sanda sun kama Somadina Orji mai shekaru 25 kan zargin kashe mahaifiyarsa, Misis Charity, da kanwarsa Miss Ukamaka, sannan ya binne su a karamin rami a gidansu.
Babban limamin masallacin Tede da ke karamar hukumar Atisbo a jihar Oyo, Alhaji Tijani Ahmad Adedigba ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da jinya.
Gwamnatin Tinubu ta bayyana wani fanni na N-POwer da ba a dakatar ba ya zuwa yanzu, kuma za a ci gaba da yin sa har zuwa wani lokacin da ba a bayyana ba.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya nuna wa daliban koyon aikin jinya na jami’ar Al-Hikmah, Ilorin, jihar Kwara kyautar kudi naira miliyan 5.
Sanatocin Najeriya sun bayyana yiwa dangin wadanda aka kashe a wani yankin jihar Kaduna a makon jiya. Sun ce a yi hakuri, sun dai ba da kyautar kudi.
Atiku, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, ya yi martani ga rahoton cewa ya ki sakin bayanan karatunsa bayan ya fallasa Tinubu.
Wani mummunan hatsarin mota ya salwantar da rayukan mutum 16 a kan titin hanyar Kaduna zuwa Abuja. Mutane da dama sun samu munanan raunuka a hatsarin.
Labarai
Samu kari