Prophet Elijah Bamidele ya yi hasashe kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Malamin addinin ya bayyana cewa an nuna masa wanda zai hau kan mulki.
Prophet Elijah Bamidele ya yi hasashe kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Malamin addinin ya bayyana cewa an nuna masa wanda zai hau kan mulki.
Sababbin bayanai sun tona asirin shirin juyin mulki. Har da shirin farmakar Fadar Shugaban Kasa, filayen jirgi da sansanin sojoji da yadda za a raba mukamai.
An kama wani matashi dan shekara 21 da ke karatu a jami’ar Adekunle Ajasin, Akungba (AAUA) Olubodun Sanni, bisa zargin kashe wata Mis Adekunle Adebisi Ifeoluwa.
Shugaban bankin Access, Herbert Wigwe, na daga cikin sanannun 'yan Najeriyan da suka rasa ransu a hatsarin jirgin sama. Mun tattaro muku wasu daga cikin sauran.
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta yi nasarar cafke wata mata da zargin kisan makwabciyarta da wuka inda ta caka mata a gefen kirji kan wata 'yar hatsaniya.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya baiwa daukacin ‘yan kungiyar Super Eagles lambar karramawa ta kasa ta 'Member of the Order of Niger (MON), da kyautar gidaje a Abuja.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi bakuncin ƴan wasan, koci da sauran jami'an gudanarwa na Super Eagles bayan rashin nasarar da suka yi ranar Lahadi.
Majalisar dattawan Najeriya ta shiga ganawar sirri da hafsoshin tsaro a zauren majalisar da ke Abuja, kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a kasa.
Oluwole Oke, dan majalisar wakilai, ya gabatar da kudirin kafa sabbin jihohi uku a shiyyar kudu maso yammacin kasar, sun hada da; Oke-Ogun, Ijebu, da Ife-Ijesa.
Bayo Onanuga, mai ba Shugaba Tinubu shawara kan yada labarai da dabaru, ya bayyana cewa Najeriya kasa ce matalauciya wacce arzikinta bai kai inda ake kai sa ba.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu ƴan bindiga sun kai sabon hari gidan gonar da ke ƙarƙashin gidam gyaran halin Okigwe a jihar Imo, sun kashe ɗan sanda ɗaya.
Labarai
Samu kari