Tsohon mataimakin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Ja’oji, ya ayyana takarar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Kano domin zaɓen 2027.
Tsohon mataimakin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Ja’oji, ya ayyana takarar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Kano domin zaɓen 2027.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Apostle Chris Ajabor ya saki hasashensa kan shekarar 2024 mai zuwa. A wannan ragoton, Legit Hausa ta lissafo dukka hasashe 50 da Fasto Ajobor ya yi.
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta samu nasarar cafke wasu shahararrun barayin motoci da suka addabi jihar da makwaftan ta. An kwace motoci uku a hannun su.
Bola Ahmed Tinubu ya rubuta wasiƙa zuwa majalisar dattawan Najeriya yana neman ta amince da naɗin sabbin kwamishinonin hukumar ƙidaya ta ƙasa NPC.
Gwamnatin tarayya ta neman likitoci da daliban kiwon lafiya da su shiga aikin soja don bunkasa lafiyar jami'an sojin kasar. Tinubu na shirin gina kwaleji.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da babban Basarake a karamar hukumar Akpabuyo da ke jihar Cross River, Etiyin Maurice Edet tare da hallaka hadiminsa.
Karamin ministan tsaro Bello Muhammad Matawalle, ya yaba wa dakarun sojoji bayan sun yi ajalin yan bindiga a kusa da Tungar Mangwaro cikin jihar Neja.
Gwamnatin Tarayya ta dakatar da biyan kudaden rage radadin cire tallafi na ma'aikata dubu 35 da aka fara a watan Satumba, kungiyar NLC ta yi barazanar yajin aiki.
Gwamnan jihar Ondo, Oluwarotimi Akeredolu, ya sanar da daukar hutu a ranar Laraba, 13 ga watan Disamba, 2023 don zuwa neman lafiyarsa. Aiyedatiwa zai zama gwamna.
A ranar litinin ne cibiyar samar da wutan lantarkin Najeriya ta sake durkushewa, lamarin da ya jefa kasar cikin duhu. Ko a watan Satumba an samu irin hakan sau uku.
Labarai
Samu kari