Prophet Elijah Bamidele ya yi hasashe kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Malamin addinin ya bayyana cewa an nuna masa wanda zai hau kan mulki.
Prophet Elijah Bamidele ya yi hasashe kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Malamin addinin ya bayyana cewa an nuna masa wanda zai hau kan mulki.
Sababbin bayanai sun tona asirin shirin juyin mulki. Har da shirin farmakar Fadar Shugaban Kasa, filayen jirgi da sansanin sojoji da yadda za a raba mukamai.
Mahara sun hallaka wani jami’an dan sanda guda biyu da sace wasu mutane 40 a kauyen Kasuwar-Daji a karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Adamawa sun yi nasarar cafke wasu mutane hudu da ake zargi da yi wa kwamishinan jihar, Mohammed Sadiq fashi da sace motarsa.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai (MURIC) reshen jihar Palteau ta yi alkawarin kare hakkin Musulman jihar inda ake zargin ana take hakkin Musulmi a jihar.
Man fetur yana cigaba da kara tsada a lokacin da rayuwa ta ke kara kunci. Har zuwa yanzu akwai fetur a Abuja, masu motoci suna shan lita ne a kan N675/l.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama shahararriyar ‘yar TikTok Murjanatu Ibrahim wacce aka fi sani da Murja Kunya bayan an sha yi mata nasiba ba tare da ta ji ba.
A yau ake jin Hukumar EFCC tayi nasara, kotu ta yankewa Mama Boko Haram da wasu hukuncin dauri. A. I Arogha shi ne lauyan da ya tsayawa EFCC a shari’ar.
Babagana Zulum ya rabawa marasa gata kayan abinci a yankin Bama ta jihar Borno. Hakan na daga cikin kokarinsa na tallafa wadanda rikicin Boko Haram ya ritsa da su.
Gwamnonin PDP sun ce Najeriya za ta bi tafarkin kasar Venezuela ko Bola Tinubu ya tashi tsaye. Gwamnonin PDP sun ce a nemawa al’umma mafitar kangin tattalin arziki.
Rahoton AuGF ya fallasa yadda ake bushasha da dukiyar gwamnati a ma’aikatu. Wasu ma'aikatu sun saba kashe fiye da abin da aka yi masu tanadi a kasafin kudi.
Labarai
Samu kari