Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Gwamnatin jihar Katsina ta hada kai da Hisbah wajen tabbatar da an hana bara a fadin titunan jihar. Hisbah ta bayyana yadda za ta yi hakan cikin sauki a yanzun nan.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta sanar da cewa jami'anta sun samu nasarar kubutar da wasu mata da miji da miyagun yan bindiga suka yi yunkurin garkuwa da su.
Hukumar yan sandan Najeriya ta ce ba za ta kori jami’an da aka gani a wani faifan bidiyo suna tsintar kudi a filin jirgin sama na Benin da ke jihar Edo ba.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta gayyaci tdohuwar ministar tsohon Shugaba Muhammadu Buhari, kan badakalar N37bn.
‘Yan Majalisa sun yi wa kan su karin N140bn a kasafin kudin 2024. Sanatoci da ‘Yan majalisar wakilai sun warewa kan su N344bn daga lissafin N200bn.
A karshe, Gwamna Dauda Lawal ya shiga tsakani bayan rikicin masallacin da ya jawo shafe shekaru bakwai a rufe kan rikicin akida a garin Moriki a jihar Zamfara.
Allah ya karbi rasuwar kawun Gwamna Abba Kabir Yusuf, Alhaji Hassan Yusuf Danmakwayo a yau Asabar 30 ga watan Disamba bayan fama da jinya a Kano.
Majalisar Dattawa da amince wa Shugaba Tinubu karbo basukan dala biliyan 7.8 da kuma Yuro miliyan 100 don inganta rasuwar 'yan kasar ta fannoni da dama.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai farmaki a jihar Nasarawa inda suka halaka mutum biyu. Jami'an yan sanda sun kuma cafke wani dalibin jami'a dauke da bindiga.
Labarai
Samu kari