Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Wani matashi ya tuko keke daga jihar Benue zuwa gidan Ahmed Musa don gaishe shi. An gano mutumin tare da ‘dan wasan a wani hoto da ya wallafa a Instagram.
Majalisar Dokokin jihar Kano za ta dauki mataki tare da dabbaka dokar tilasta masu niyyar aure gwajin cututtuka da dama kafin daura aure a jihar baki daya.
Mambobin kungiyar kwadago sun fara gudanar da zanga-zangar gama gari na kwanaki biyu a ranar Talata, 27 ga watan Fabarairu kan matsin tattalin arziki a kasar.
Mazauna kauyuka akalla 10 a yankin ƙaramar hukumar Igabi a jihar Kaduna sun bar gidajensu sabida yawaitar hare-haren ta'addanci da garkuwa da mutane.
Maganganun da shugaban majalisar dattawa ya yi a kan gwamnonin jihohi ba gaskiya ba ne. Sanata Godswill Akpabio ya bada hakuri ta bakin mai magana da yawunsa.
Mataimakin shugaban majalisar wakilai ya ce albashinsu bai isansu a Najeriya, Ben Kalu bayyana wannan ne a ranar Litinin kamar dai yadda Punch ta fitar da labarin.
'Yan kwadago sun ki jin lallashi, sai sun yi zanga-zangar da suka shirya. Gwamnatin Tarayya ta gagara shawo kan ‘yan kwadago su hakura da shirya zanga-zanga
Yayin da Shugaban kasa, Bola Tinubu ya amince da amfani da rahoton Stephen Oronsaye, Sanata Shehu Sani ya yi martani kan lamarin inda ya ce akwai matsala.
Dabaru sun taimaka Naira ta danne dalar Amurka a kasuwar canji. An ce tun da dai Dalar Amurkar tana fadi ne a kan kudin Najeriya, ya kamata farashin kaya su sauko.
Labarai
Samu kari