Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Dakarun sojin Najeriya sun ikirarin cewa sun dakile yunkurin yan bindiga na shiga kauyuka 19 a kananan hukumomin Bokkos da Barkin Ladi a jihar Filato ran jajibiri.
Yan bindiga sun kai mummunan hari a kauyukan birnin tarayya Abuja da jihar Neja. A yayin harin yan bindigan sun halaka mutum hudu da sace wasu da dama
Hukumar jin dadin alhazai, NAHCON ta koka kan yadda ta gaza cike gurbin kujerun aikin hajjin bana guda dubu 95 saboda wasu dalilai da suka shafi dala.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce ba a zamaninsa aka fara taba kudin kananan hukumomi ayi ayyuka ba. Kaman a zamanin Rabiu Kwankwaso, mataimakin gwamna ya yi haka.
Majaliasar dattawa ta shirya gudanar da zamanta domin duba yiwuwar amincewa da kasafin kudin shekarar 2024. Majalisar za ta yi zama a ranar Asabar.
Wani mutumi da ya mallaki fili amma bai da kudin fara gina gidansa ya yi amfani da buhun simintin Dangote wajen dinkawa kansa da abokansa tufafi.
Ana zaman dar-dar a jihar Anambra, yayin da shahararren dan kasuwa, Nicholas Ukachukwu, ya nemi a ba shi sojoji 16, da 'yan sanda 20, da kuma DSS 12.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai hari a karamar hukumar Bwari ta birnin tarayya Abuja. Miyagun yan bindigan sun yi awon gaba da basarake da wasu mutum biyar.
Gwamnan jihar Kano, Abba Ƙabir Yusuf, ya damƙa wa iyaye kananan yara bakwai da aka samu nasarar ceto wa daga hannun masu satar yara suna siyarwa a kudu.
Labarai
Samu kari